Yar Lesbian Ce 3



Page..49/50

Yar Lesbian Ce 4

Tunda Sukazo Saudiyya babu Abunda Suke gudanawar wanda ya wuce ibada.musamman feenah da Kusan kwana take A Masjid tana ibada kasancewar A madina Aka fara Ajesu. Har Sun gaji dayi mata Surutu Kan Rashin baccin da takeyi. Amsa daya take basu Dan mai mukazo. Ahaka har Sukayi kwana U'ku,duk wani wajen Ziyara dake Birnin madina Sun Ziyarceshi. Ayau ne kuma Xasu wuce garin Maka,dan haka da Safe Suna dawowa daga Shabbaki Mazjidul Nabawi Suka fara Shirinsu Cikin Haram.domin A hanya Xasu dau niyyar Ummara Xuwa garin Makkah. Basu wani bata lokaci wajen Shiri ba daga mazan har matan lokaci daya Suka fitoh domin tafiya. Ba karamar tafiya bace tsakanin Madina Xuwa Makkah Dan haka masu bacci Sunyi Sun gaji. Saida Aka tsaya Suka dau Niyya tukun Aka cigaba da tafiya yanzu kabbara kawai duk Suke maimaitawa Wasu Nayi Cikin Zuciya wasu nayi Afili. Tafiya ta Dan lokaci Sukai Suka karasa babban wani Hotel dake kusa da Haram Dan daga Hotel dinma kana iya hango Agogon dake jikin dakin Allah. Saida kowanne Yashiga masaukinshi ya Aje kaya tukun Suka hau mota dan Xuwa Harami. Gaba dayansu Awani yanayi Sukejinsu wanda baya misaltuwa. kasa Shiru Leemah tayi my besty yau gamu Acikin Haram. Alhmdullah feenah ta fada yayin da Suka fara Addu'a domin Umara Xasu gabatar. Saida Sukayi Zagaye Sau7 kamar yanda Mazon Allah S. A.W. ya koyar da Sahabbanshi. duk kowa da addu'an dayakeyi Cikin Ranshi ga wani farin Ciki daga bangare daya. Saida Suka kammala Suka koma Wajen ka'aba Anan ne Su feenah harda kuka Dan farin Ciki Saida Sukai dawafi Suka nufa jikin ka'aba addu'a kowannesu yarinka kwararoma kanshi,iyayensu dama duk Al'Umar musulmi. Har wajen "Hajirul Aswat" Saida Sukaje Suka Sumbace shi daga bisani Suka nufi mota dan komawa masauki.



Mufeeda ce Zaune da Kawarta Seeman. Ke yanzu Mufeeda menene Mafita kan Wannan Al'amari? girgixa kai Mufeeda tayi Nima bansaniba Seemah! ban san iya adadin dukiyar dana kashe kan yazeed din Nan ba! Ban san yaushe Xanci Nasara kan yazeed ba! Wlh yazeed ya wahalar da Zuciyata! Ke Seemah ni yanzu Allah ya jarabceni da Son yazeed a gaske! Yanxu ni yazanyi da Rayuwata?garin Naci Riba Nasamu Nasara Akan yazeed Saima Asara danayi,Kina gani jiya wajen malamin nan wanda Akace duk fadin Najeriya babu wanda ya kaishi baiwa Amma kinji mai yace wai yazeed baya kasar Nan yana wajen da babu Mai iya tunkararshi! Ni Asalima Ban san mai yaje yi A Saudiya ba. Seemah ki taimaka mun da wata Hanyar Dan Allah Kafin Rayuwata ta tarwatse. Nisawa Seemah tayi Mafita daya ce Mufeeda ta Rage mana yanzu.da Sauri Mufeeda ta kalleta Wacce Kenan kawata? Asmaaa Zamu nema itace Kawai tasan yanda Zatabi da wannan matsalar. Suman Zaune Mufeeda tayi takasa magana. Kallonta Seemah tayi kikai Shiru Mufeeda. Toh Seemah me kikeso Nace?? Wlh kafin nafara bin bokaye Saida Nakira Asmaa tazo har gidan Nan Danta Samamum Mafita,budar bakinta keda wuya tafaramun Wa'azee Akan Abinda Nake Shirin Aikatawa. Ido Seemah ta fiddo Waje Kina nufin Kice mun Asmaaa yar bariki ta Shiryu?yarinyar da duk fadin garin kaduna da kewayenta babu wanda besan Halin Asmaaaa ba. Hmmm Ayanda tacemun dai ta shiryu Dan Wlh har Wa'azee tamun Alokacin banmasan Mai take fadi ba. Chaff Tuban jeka Nayi ka,Wannan Ai ba lallai Ayafe mata Xunubanta ba domin Allah kadai yasan Adadin mazan data yaudara,mata Nawa ta daura kan hanyar n bata? Yaudara Kuwa taxama Ruwan Shanta Aikuwa Kinga tubanta Kawai tayi ne. (Kunjifa kamar ita Ke bada gafara??) Ajiyar Zuciya Mufeeda tayi Rabu da munafuka duk wasu harkokin danake Ayanzu Itace Fa ta koyar dani Su,ke Ni da bansan Wani bibiyar mace yar'uwata ba Asmaaa itace Sanadiyar koyar dani wannan harkan Sannan dan na nemi muyi Shawara takawomun Wani wa'azeen karya. Barta Mufeeda Indai ni din haihuwar Uwata ce Saina Sama miki Mafita Akan wannan dan iskan dake wahalar dake. Wlh dakin gama mun Komai Seemah. Karki damu Mufeeda kinfi haka Awajena,yanzu ya maganar girl frind din danace ki Sama mun? dan tsaki Mufeeda taja ni namance hankalina duk yakoma kan yaron Nan. Amma Akwai wata damuka hadu da ita jiya A internet tacemun tana kt ne sunanta Khadija.idan kinaso ko gobe ma Saita Zo. Ai Wlh inaso Mufeeda pls kice tazo goben mu hadu Anan. Ok Zan mata magana. Amma Nawa kike ganin Xan bata Mufeeda? Yarinyar Naga bata kudi take ba Seemah tace indai Zataji dadi kudinma ta yafe. Wata irin dariyar yan'iska Seemah tayi Anzo wajen Xatasan ta hadu da Seemah. dariya itama Mufeeda tayi Nifa yanxu matsalata yazeed yazo hannu na, Nasan banida wata matsala. dariya Seemah takarayi kice Jarumi ne Shidin??? Ido Mufeeda ta fiddo ni Wlh tsoroma Yake bani ke Kinga Kwanaki Yanda yakusa Haukatani Akan kiss kawai,Ai Wlh dazamu hadu dashi wannan Karan juriya Zanyi Saina bari ya Shigeni Nasamo Cikin karya Nakai gidansu Nace kuma dole Su aura munshi! kedai Bari nakasa Samun mafita kigani. Wata irin dariyar Seemah ta Kwashe dashi Kawata bakida Kyau Wlh. Naki wasa ne Kawai. Wannan tshowuwar kakar tashi mai kirana kafura Saina koya mata Hankali Bari dai Komai yadawo Hannu na. Tashi Seemah tayi tana kekam Saiki kasheni dan dariya Natafi gobe data iso khadijan ki kirani pls. Bakomai idan Naga tamun Kuma tazama tawa. Ke kin isama Seemah ta fada tana fita daga Cikin dakin. Da karfi Mufeeda tace Sai Anjuma kawata.



tunda Asuba yau feenah ta Shirya Xuwa Haram. Kallonta Leemah tayi besty kinata Shiri Ina Zaki ne? Leemah Masallaci Xani yau juma'a. Kai feenah ki bari gari yayi Haske dan Allah. Nidai gaskiya Aa yanxu Nakeson Xuwa dan Nayi dawafi kafin Akira Sallar juma'a. Shikenan jirani pls yanxu Xan Shirya.Kiyi Sauri Nidai. Saida Leemah ta Shirya tukun tashiga tashin Kausar dake bacci,my Kausar tashi muje Haram. Nidai kutafi banajin dadi yau din Nan.Pls kitashi muje mana. fita feenah tayi fuuuu tana Masifa tayaya ina jiranki kuma Kiwani tsaya batamun lokaci. Abu taji tayi karo dashi lokaci daya Ranta yakuma baci,daga Kai tayi dan ganin menene kawai taga yazeed ne Atsaye.take gabanta ya fadi domin ba karamin tsorata tayi ba. Juyawa tayi Xatabar wajen yajawota. Ke makauniyace Xaki bigeni Sannan ba bada Hakuri Xaki tafi? Ke wai mai yasa Sam bakida tarbiyya ne? Ko Anfada miki Nan din ma kasarki ce inda Kike Aikata Abu Son Ranki? Ke Wlh ma tsautsayi yasa Aka biya Miki kudin jirgi Amma Sam bakima san mai Ake Aikatawa Anan ba. daga gira yayi you know why? Be bari tayi magana ba, Sabida haryanzu ke yarinya ce bakida maraba da jaririya. daga Haka ya Saketa jeki ganin garin da Zaki kinji tunda ke haryanxu Aljanunki basu Sakeki ba na masifa. feenah ba karamin Haushi kalaman yazeed Suka baata ba dan haka ta bude baki daniyar gaya mai Kalaman dayafi Nashi Saidai kashh Nazir dake fitowa yanxu yasa ta hadiye maganar ta.muje ko yazeed ko magana kuke? Aa muje Nazeer Naga tafito tana Masifa Sai nayi Xaton Ko Aljanunta Sun tashi ne Saitake fadamun Wai Ashe Xaga gari Zataje. dariya Nazir yayi Adawo lfy Sister. Juyowa yazeed yayi ya kashe mata ido daya Suka bar wajen. girgixa Kai tayi Sabida tsabar bakin Ciki ga wani hawaye daya wanke mata fuska Sai Sake Sake take. Zuciyarta ce ta katseta mai yasa Xaki damu feenah kawai Shareshi yaci Albarkacin kasar dakuke Ciki 1day 1time Ai. Leemah data fito ta katseta laaa Ashe baki tafiba besty muje toh nagama. bata juyoba bare tabata Amsa kawai tafiya Tayi Leemah tabita Abaya.



Gaba daya baccin datake yafita Ranta Sakamakon wani Ciwon Ciki dake damunta. Wayyo ni Kausar kodai mutuwa Xanyi Nashiga Uku! Haka tarinka Sambatunta tarasa yanda Xatai data juya wani irin Azaba takejin mararta Nayi. Ahaka ta kusan 3hrs. Ganin ba Sarki Sai Allah yasa tajawo wayarta Dan takira feenah. Ringing din wayar taji kusa da ita.juyawa tayi taga wayar waje daya data Leemah Oh My God tafada da karfi. Yanke Shawaran kiran mijinta tayi Aikuwa kusan kira4 duk bawanda ya daga.kifa Kanta tayi kan bed din Xuwa yanzu tagama Sadakarwa Cewa mutuwa Xatai. Yusuf daya tashi yanzu yana juyawa yaga babu Su yazeed ya tashi yashiga toilet dan yayi wanka ya tafi Masallaci. Saida ya fito ya Shirya tsaff tukun ya dau wayarshi ya fita. daidai bakin kofa ya kunnah wayar dan kiran Nazeer yaji Suna Ina.miss Calls ya gani yashiga budewa. My Wife ya fadi da dan Sauti. Bebar wajenba yashiga kiran number din Kausar....da ker tasamu ta jawo wayar tasa A kunne. Hello wifey kika tafi kika barni ko???? Yusuf Xan mutu Abinda ta fada Kenan waayar ta sabule Mata A Hannu. Gaba daya jinshi yayi ya daburci. Noo bazaki mutu ba my Kausar kina inane pls....gaba daya ba Amsa Dan haka ya maida phone dinshi Cikin Aljihu. Fita yayi da Sauri har Zai hau mota yace toh ina take ma?juyowa yayi Kamar Wani tababbe yayi Room din su Kausar. Tura dakin yayi da karfi ganinta Akasa Kamar bata motsi yasashi karasawa da gudu. dagota yayi ya manna A kirjinshi. Pls Kausar meke damunki? Mai yasa baki fadamun bakida lafiya ba? Dan Allah kitashi Kada kimutu kibarni! Wlh banida gata idan Na Rasaki! kece zabin Xuciyata pls kitashi Kausar pls. Fashewa yayi da Wani matsanancin kuka yana kara Matseta Ajikinshi. Idar da Sallan juma'a kenan Suna Zaune Suna addu'a jitayi gabanta ya fadi dafe kirji Tayi tana fadin bisimillah. Lafiya feenah? Leemah Kausar tashi muje munbarta ita kadai! Nidai Kizauna ai ba baby bace Kausar din. Amma Leemah dazun Naji tace batajin dadi fa. Ai yanxu taji Sauki yawuce Ciwon kai nema. Nidai na tafi feenah ta fada tana kokarin tafiya. Jirani Leemah ta fada tabiyo bayanta. Kusan Atare Suka karasa lokaci daya dasu Yazeed Suna hada ido atare Suka Sakar ma juna Harara. Kwafa tayi ta tura dakinsu Suka Shige. Atare Leemah da feenah Sukai kan Yusuf dake Rike da Kausar Sai faman kuka yake kamar karamin yaro. bro yusuf lafiya? Mai ya sameta Suka hada baki wajen fada.dan Allah kuce mata ta tashi kada ta mutu Wlh inasonta data mutu Nima Xan mutu ne Dan Allah kuce ta tashi. Kuka duk Suka fara da Ker Kausar tafara motse da Hannuta ta kamo Hannun feenah tana girgiza mata kai Alamar tayi Shiru. Feenah wani Sabon kukan ta Saki Kausar kitashi kifadamun meke damunki Dan Allah. Fita leemah tayi da gudu tayi dakin Su yazeed. Bro yazeed Kausar batada lafiya Xata mutu yaya Nazir kazo kace ta tashi. da Sauri Suka taso Nazir yaja Hanun Leemah Suka koma dakin Su. Innahlillah Nazeer ya fada haba yusuf kaifa likita ne ya Zaka Xauna Kana kuka haka. Nazir yazeed kutaimakeni kuce Kausar ta tashi dan Allah.yazeed daya daskare ganin Halin da Abokinshi yashiga da ker yadaga kafa yakoma dakinsu yadauko Akwatinshi wanda komai Na amfaninshi ya Sako Aciki. Yana Xuwa ya daure face Saika tashi kaba mutane waje kazo katara mutane Sai kuka kukeyi kamar wasu tababbu. Tashi yusuf yayi yakoma gefe yana Share hawaye. Cikin Awa biyu yazeed yagono Matsalar dake damun Kausar tabe baki yayi yaja Hannun Yusuf. Wawa kazo Sai Shirme kake kamance miye Aikinka. Matarka period Zatai take wannan Abun ga maganinan Wanda Xaka bata,Kasan idan tasha Saitayi 30mns kafin yafara Mata Aiki. So yanxu basai nafada Maka Abinda Zakai mata ba kafin maganin yafara Aiki. Komawa dakin yazeed yayi yace kutashi muje.Tashi Nazir yayi yayin da Leemah da feenah Suka manne Kausar jikinsu bako Alamar Sunji yazeed. Wata irin tsawa ya buga musu.dallah badaku nake magana ba. Tashi Sukai Cikin Sanyin jiki Sukabi bayanshi. Sai Asannan yusuf ya dawo Ciki. Kan Kausar ya koma Chak ya dauketa ya mayar kan bed yashiga Cire Rigar jikinta.



Page...51



Saida yusuf yagaji Dan kanshi tukun ya kyale Kausar duk dacewa bawata Gamsuwa yasamu Kamar yarda yake bukata ba.Cikin Ranshi yake Magana" yaushe Kausar Xata Cire tsoro tabani Hakkina ne"? Ba Amsa Dan haka yacigaba da Shafa kanta ganin kamar bacci takeson yi Aikuwa ba'a wani dauke lokaci ba baccin ya kwashe ta. ido ya kura mata yana karama Allah gdy dayabashi Kausar Amatsayin matar Shi. kokarin tashi yake Farar daya Kuma yaji wata irin kunya yanzu idan nafita Nacema Su leemah me. Oh My God maima yasa Nabiyema yazeed ne? Zuciyar Shi tabashi Amsa da"Sabida kana So ka Ceci Rayuwar matarka" murmushi yayi yatashi yabar dakin. Kai tsaye dakinsu ya Nufa Chan yagansu gaba daya Zaune. Aikuwa feenah da Leemah na ganinshi Suka tashi yaya Yusuf Kausar din taji Sauki? Kunya yaji dan Haka eh kawai yace yakarasa ya Xauna. feenah da Leemah fita Sukai Suka Nufi Room dinsu. Kallon Yusuf yazeed yayi yana kunshe dariya. Mr love hope Matar taka tasamu Sauki yanxu? Yazeed ya tambayeshi lokacin daya Shanye dariyar tashi. Kallonshi yusuf yayi ya kauda kai. Kuna fitama tayi bacci Ai. gira yazeed yadaga Sama toh idan Hakane mai ya tsayar dakai Achan? Emm. ...Sabida karta farka mana Yusuf yaba Yazeed Amsa Cikin in'ina. Magana yazeed Zai kara yusuf yatashi da Sauri yayi toilet. Kusan Atare yazeed da Nazeer Suka kwashe da dariya. Suna Shiga Sukai Kanta. Allah Sarki my Kausar Sorry Leemah ta fada tana kallon face din Kausar dake bacci. Sorry feenah itama ta fada Cikin Sanyin Murya yayin da take Shafa kan kausar. besty Wlh dazun naji tsoro Sosai Nazata Rasuwa Xatayi. Nima Haka Leemah ni Naxatama ta Rasu ne. Wai Allah Leemah ta fada insha Allah duk Saina Rigaku Rasuwa. Ajiyar Zuciya feenah Tayi pls Stop Seying that. Me yasa my feenah bayan kinsan dukkan Wani mai Rai Saiya dadana Zafin mutuwa. I know Leemah Amma Allah kadai yasan gawan farko. Allah yasa mucika da imani!Amn feenah ta fada tana kokarin tashi let me pray. Ok Kiyi Nima nazo nayi. Saida duk Sukai Sallah daga bisani Nazeer yakawo masu Abinci.Suna Cikin Cine Kausar ta farka da Salati. Ajiye Spoons din dake hannayensu Sukai Suka koma kusa da ita. Hada baki Sukai wajen fadin Kausar kin tashi? Na tashi friends. Sorry feenah ta fada ganin yanda kausar ke Cice baki da Alama Har yanxu tanadan jin Ciwon. Kasa tashi Kausar tayi dan haka Leemah tace kinason Wani Abu ne? No Halimcy Xan tashi. kallonta feenah Tayi ko haryanxun jikin ne? Am Ok feenah kawai ina dan jin Ciwon mara kadan. Ko period?? Amma period baya Sakaki Ciwon mara irin haka ma. Lumshe ido Kausar tayi Nima bansan me yasa this tym yayimun haka ba. Oh Shine???Eh feenah! "Sannu" Go and Barth Xakisamu Sauki.Rasa yanda Zata tashi tayi dan haka Leemah tace baxaki iya ba? Xan iya Leemah help me with Towel. tashi Leemah tayi ta kawo mata towel din. Saida Kausar ta daura tukun ta yaye bedsheet din data Rufe jikinta dashi ta tashi. Xaro ido Leemah tayi lokaci daya ta Kwashe da dariya hakan yasa Kausar takoma ta Xauna. Fantastic Leemat ta fada My Kausar Saiiki fadamana bukatar mijinki ce ta hadu da Ciwon period dan Haka kika kusan mutuwan mana. Sai yanzu nagano,Shiyasa bro yusuf daya Shiga yaketa Wani yi kaman Mara gaskiya,Shikuma wannan bro yazeed din harda Wani kuranmu adakin Ashe duk dan....tushe Mata baki feenah Tayi. parrot Kawai daga kinganta ba kaya Shikenan Sai fassara bakiga Xafin da Akeyi bane?koshi Saiyasa hauka. gira Leemah ta daga Sama Ohhhhh i See. no wonder Naga Kausar Ankara jawo blanket Ashe ba gaskiya. Kausar da duk kunya yagama lullubeta ta tashi kanki Akeji ta fada tashige toilet. dariya leemah tayi next Tim dai idan Naga kina irin Ciwon nan Nasan matsalar,kifitoma Nakara kira miki yaya Yusuf din. Murmushi feenah tayi Allah ya Shiryaki Leema. itama dariya leemah tayi besty Kausar dince Saida Haka tagama mana kuri ita waye wayye Saida ga baya kuma kika taje tayi Abunta. dariya feenah Tayi lokacin da take dauko ma Kausar kaya.



Inno yau gaba daya Rigima takeyi Saikace wata karamar yarinya. Waini Fatima ki kiramun Amadi mana. Mamah bacci yakeyi. Ni Wlh idan bazaki iya kiranshi ba Saina tashi Nakira Shi.kiyi Hakuri inno! Kinason Wani Abu ne? Nifa kan maganar Su yazeedu ne,yau kusan kwanansu9 Alhalin Sati guda Sukace Xasuyi. Ikon Allah Mamy ta fada Aranta" wai inno dabata da Abokin fada daya wuce yazeed yau Shine duk ta dameni kan yadawo yadawo" katseta Inno tayi kikai Shiru fatima.magana mamy Xatai Saiga Abba ya Sakko yana tambayar lafiya inno? Yawwa Sakko Amadi tsakani da Allah tsaka ba kwana7 yace Xasuyi ba danmiye yakara? da Mamaki Abba ya kalleta Inno kinyi Kewar Halima Kenan? Eh itama Nayi kewarta Amma nasan Sudan Xasu wuce Su Ai. Tsaka nakeson ka kira kaji yaushe Xai dawo. ido mamy da Abba Suka Hada Sukai Murmushi. inno Nakirashi daxun yace ba yanxu ba. tashi Inno tayi Kamar wadda Aka mintsila Wlh Amadi Saidai Nima Abiyamun makkan Nan Naje. Ido Abba ya fiddo Waje Inno Ai angama iban mutane Sai next 2months Kuma. Kai kasan karyar boko Kiramun yazeed din Naji da muryarshi ya fadamun da kanshi. Number din yazeed Abba yashiga kira nan da nan ya daga. Assalm Abba. My Son kuna Lfy ko? Eh Abba muna lfy. Yaushe Xaku dawo ne? Abba gobe insha Allah. Allah ya Kaimu lfy daman inno keson magana da kai. Ni Abba Akwai Abunda Nakeyi. kaniyarka bari nabata. Allo tsaka Kace kwana biyu Xakai Kuma kayi kwa.....katseta yazeed yayi be Shafeki ba ai naga, kuma nafada miki kidaina cemun tsaka kinki ko?Gashinan kinsaka members Na grp din khaleesat haidar Suma Sunfara kirana da tsaka (lol) idan baki bari ba duk Abinda Namiki kece kikaja ma Kanki. Inno data Saki baki tana Sauraron yazeed tace dan iska dama Nasan halinka na Nan bai Chanza ba, Nima bakai Nace Akira ba Halimatu Nace mai yuwuwa Amadi beji bane ya kiramunkai,kuma Nace kasha Ruwan Xamxam da yawa domin ya wanke maka bakin Cikin Nan naka. tsaki yazeed yaja ya kashe wayar. Shege tsaka mai bakin Rai kawai. insha Allah ka kusan Rabuwa damu muhuta da Bakin Cikin Ka,kuma Wlh Xaka dawo ka tarar dani. Jin Shirun datayi yasa ta mika ma Abba wayar ta tashi tabar wajen. Kinga Inno da fitina ko? Abban Leemah Ai Sunfi kusa da jikan nata. Kewarshi fa take Shiyasa tasa Aka Akirashi kuma kinga Sunhau fada. Uhum Shima Akacemaka yanachan yana kewarta kada Ka musa. Allah yashirya yaron nan kawai yana wahalarmun da Uwa. dariya Mamy tayi ta tashi bari nakawo maka Abinci.





dealing number din kawarta tayi tana dagawa tafara magana. Seemah kina inane Kinga khady tace Takusa fa. Habadai? da gaske nake yakamata kiyi ki karaso. Ina Hanya Mufeeda motana yasamu matsala Amma yanxu Xan karaso. Motanki yana bukatar ki chanza Shi Gaskiya. Xan Chanza Mufeeda bari Saina Samu Sabon kamu. Hhh kokuma kibari Nayi Nasara Akan yazeed kinga duk Wacce kikesoma Zaki Samu.dariya Seemah ta kwashe dashi bakida kyau kawata,Zanso kiyi Nasara kan miskilin boyfriend din nan Naki. Karki damu lokaci Kadan ya rage Seemah. to Shikenan fito kibudemun Ina waje. tashi Mufeeda tayi tanufi kofa. Tare Suka Shigo Ciki Suna irin dariyarsu ta yan Duniya.laa kinga Khady tana kira maybe ta karaso.fizge wayar Seemah tayi jiki Na Rawa HELLO. daga dayan bangarin Aka Amsa yes Ina daidai wajen dakikace. Ok dear ba Mufeeda bace am Seemah Bari nazo Na karasa dake.am waiting you wacce Suke kira da khady ta fada. Kallon Seemah Mufeeda tayi dan Allah ji yanda kike ta wani Rawan jiki! barni Mufeeda Gaba daya nakosa Naga yarinyar ne. Chaf Saikije Ki daukota ai. Yanzu kuwa Seemah ta fada tayi Hanyar waje. Tabe baki Mufeeda tayi kowa da matsalar Shi, ina nan inajiran dawowar yazeed itakuma tana Rawar Kai wajen mace. Bawasu lokuta Aka dauka ba Suka Shigo. You are Wlcm khady Mufeeda ta fada lokacin data tashi. Karasawa tayi ta hungging din khady Kusan Atare kuma duk Suka Zauna bayan Sunkawo ma bakuwar tasu Ruwa da drink. Kisake jikin Ki baby nanma kamar gidan kune. karki damu Mufeeda yanzu Xata Saki jikin Ai. Saida Khady ta kurba lemon dake gabanta tukun ta dago tana Murmushi.kallonta Seemah tayi ur beautiful! Thank you taba Seemah Amsa. Kauda Kai Mufeeda tayi tana dariya kasakasa Cikin Ranta Kuwa fadi take ina wani Kyau Anan. Amma ur So young Mufeeda ta fada tana kallon khady. Murmushi tayi yep am 19yrs Old. Lallai meyasa kika neme kibata Rayuwanki bayan kedin karamace bakida Wani bukata Ayanzu? Aunty Mufeeda tabbas banida bukata Komai domin iyayena namun,Kawai Na Zabi Aikata hakan ne domin inada Shawan yi. tabe Baki Mufeeda tayi Kuma kinsan Abinda kike Aikatawa bamai Kyau bane ko? Murmushi khady takara yi Nasani Mana. O.k. kinyi 1yr haka da farawa? Wannan karan juyowa khady tayi Saitin Mufeeda Nayi 5yrs ma. Zaro ido Mufeeda da Seemah Sukai Chaff tun kafin nama fara Wannan harkar kenan Mufeeda ta fada tana kara mamaki. Uhum khadija tace Kuma Aunty Mufeeda kinsan Nayi nasarar daura mutane da yawa kan Wannan Hanyar.kamar yarda kuka nemoni Nima haka Nake nemo mutane.yanxu ma Abinda yasa Na Amince da gayyatarku Sabida Abu daya ne. Tunda Na Rasa kawata Kausar ban kara Samun wata wadda take burgeni irin taba. (kardai Ace khady Kawar Kausar ce ta dawo Kawarsu Mufeeda!?? bari dai muji nida Readers) Chaf Mufeeda ta fada kikai Nasara Kodai kika dibar ma Kanki dinbin Xunubai. Karki damu da wannan Xan tuba daga baya. Amma.....da Sauri Seemah ta katse Mufeeda pls ya isa haka ko yar jarida Sai haka kije kiji da Naki Abun. Sorry tambaya daya Xan mata Yanzu Wacece Kausar din taki Xaki'iya bani labarinta? Zata baki Amma kibari ba yanzu ba Sai mun dan gama. Haba Seemah wannan yarinya ce ya Xaki da ita? be Shafeki ba. Khady kina Sona ko? dariya Khady tayi yep Aunty Seemah. Kamo hanun khady Seemah tayi No am not your Aunty yanzu ni best friend dinki Ce. Fara Shafe Shafe Sukai Mufeeda ta tashi bari nabarku nidai fita tayi. Ganin haka Nima Nayi waje ina addu'a Cikin Raina Allah ya shirya duk masu Aikata irin wannan Abun idan Masu Shiryuwa ne. Idan bamasu Shiryuwabane Allah kai kadai kasan Hukuncin daya dace dasu. Ubangiji kayi musu hukunci mai tsanani domin Sun Saba ma Umarninka sunki bin maganar mazon ka daka aiko Sa'annan sunki bin maganar malamai masu fadarkawa. Sun bata kansu Kuma Suna kokarin bata Rayuwar bayinka Wanda basuji ba basu gani ba. Whl yanxu matukar Mace na Aikata lalata da da Namiji ko tana Aikata lalata da yar'Uwarta mace toh burinta bewuce taga ta bata Rayuwar Wani ko wata ba. Allah karabamu da Sharrin mugayen kawaye??????Sharrin mutum dana Aljanu??????????????Amin.





Page....52



Misalin karfe 11 Na Rana Suka Shirya tafiya Jidda inda Su feenah Xasu hau jirgin Sudan,Su Yazeed kuma jirgin Najeria. Kasancewar tsakanin Makka da Jidda bawani lokaci mai tsawo bane Shiyasa Nan da Nan Suka karasa babban airport din dake Jidda. Saida Suka dau lokaci kafin Afara kiran Suna dan haka Yusuf yaja Kausar dinshi gefe Sukasha fira daga bisani Suka Rabu. Awanne ne yakaisu kasar Sudan inda Suka Sauka Awani katon Hotel dan huta gajiya. Saida duk Suka huta tukun Kausar ta kira Hajiya Biba ta Sanar mata da isowarsu. Haba Kausar ya Xaku Sauka a hotel Ai kawai bari Na Tura muku driven daxai daukoku.Shikenan Hajiya Sai yazo. Cikin Awa daya driver ya karaso Suka kara dunguma Xuwa gidan Hajiya. Cikin girmamawa ta taresu. Acikin daren ma tafara musu gyaran jiki. Kwana Shida Suka diba Agidan Hajiya Ana gyarasu,ba Kausar Amarya ba Hatta Su feenah Sun koma larabawa, idan ba wanda yasansu Sosai ba Saika Rantse Kace Ko inji Sukaje Aka chanza Su. Ya Rage Saura kawana biyu biki Suka Shirya tafiya inda Hajiya Biba tace da kanta Zataje yimusu Hinnah Ranar Hinin biki. bangaren Su yazeed duk Wani Shirye Shirye Sun gama yinshi. yanzu jiran dawowar Amarya da kawayenta kawai Ake. Kausar kawarsu Na'eema tasaka domin Shirya musu wasu Abubuwan kamar Su dinkin kaya da gayyatar Sauran kawayensu. Washe gari tunda Safe Suka Shirya tafiya dan Haka 12 Na Rana jirginsu ya Sauka A Najeria. gidansu feenah Suka wuce domin Anan Xa'ayi komai. Walima daya ce Hajiyar Kausar ta Shirya daxa'ayi A Zaria. dinner din da Mamy ta Shirya Ma Kausar da yusuf ita Za'Ayi Ayau dan haka basu Wani Xaunaba Suka Shiga Shiri. Aunty Neenah Suka dauko daga Abuja domin tayi Musu Makeup. Kasancewar Aunty Neenah ba baya ba Cikin Lokaci kankani ta tsara musu make-up Wanda Harni Dana ke typing Saida wayata ta Sabule dan kallon friends forever din Nan. Tubarakallah Mum ke maimaitawa Lokacin data Shigo tagansu. Lokaci daya Su Mamy da Hajiyan Kausar Suka karaso gidan Mum. Suma dai Masha Allah Suke fadi ganin Kawayen. Karfe8 Na dare Akafara tafiya dinner. Yusuf da kanshi yazo daukar Amaryarshi Shima yasha Kyau ba laifi. Yazeed ne ke driven dinsu. Lokacin dana hango yazeed Rike baki Nayi dan yakoma Mun kamar Ango. tare Leemah da feenah Suka fito inda Suka Saka Kausar A tsakiya. daret Motar Suka Shiga yazeed yajasu. Masha Allah Wajen Ashirye yake Harsu feenah Saida Sukai mamakin ganin kawayensu Gaba daya Awajen kuma Kowacce Sanye da Anko. Tsayawa bayanin yanda Aka kayata dinner din Bata lokaci ne. feenah ce tabada labarin Amarya yayinda yazeed Yabada Bayanin Ango. Saida Aka gudanar da komai kan tsari daga bisani Akaci Abinci Aka kama Hanyar tafiya.



Washe gari Zaria Suka wuce Dan Anan Za'ayi Walima karfe8 Na Safe da yamma kuma Kamu Za'ayi. Wajen walimar Ma ba karamin kayatuwa yayi ba Malama khadija ta Sunnah TV Aka kira ta larabcemu tayi ma Amarya Nasiha yanda Zata Zauna da Mijinta lfy. gaba daya Wajen Saida ta Sanyaya musu jiki domin irin Zamantakewar da'ake gidan Mazon Allah S. A.W. ta koyar dasu. Haka Akaci Aka Sha kowa fatan Alkairi ke fita daga bakinshi da Son barka. Saida Hajiya Biba tazo tamusu Hinnah tukun Aka Shiga Shirya Su Don Zuwa wajen Kamu. Nan ma dai bansan yanda Xan muku bayanin kayatuwarshi ba.duk dacewa iyaye ne Suka Gudanar da Abun domin Mum din Feenah ita ta Shirya Kamun. Amare Sunsha Kyau kawayensu ma badaga baya ba. Nan ma Komai Anyishi Cikin Kamala. Sai karfe 10 Na dare duk taron Suka dunguma Xuwa kaduna. Inda gobe da Safe Xa'ayi taro da dare Sutafi party wanda Abokan Ango Suka Shirya mai. dakin Feenah Kawayen Amarya Suka yada Zango yau ba bacci inji Leemah ganin yanda Kowa ke tofa Albarkacin Bakinshi. Wayan Kausar ce tayi Ringing ta daga. Sallama tayi daga dayan bangaren Akace Kausar kin kyauta Kina biki kika kasa gayyata ta, Ai Koda gaba muke yaci Ace Zuwa wannan lokacin mun'ajeta Mun fahimci juna,bare kuma babu Abinda ya hadamu. Kausar datayi Shiru tana Saurara tace Ayya Khadija Sorry Ai bikin bai kare ba Zaki iya Zuwa party gobe. Bayan duk Sauran Shagalin ya wuceni ko? Sorry khady. Shikenan Xanxo nida Auntys dina. Babu damuwa Sai kunzo Kausar ta fada ta kashe wayar. Hajiya data leko danyima Kausar magana tace badai khady din Dana Rabaki da ita kikecewa Sai tazo ba? Mamah itace tun lokacin ban kara kulata ba,kawai tace Xatazo wajen party ne. Ban Amince ba Nidai Gara tasha Xamanta. Hajiya barta tazo ba wata matsala IN Allah ya yarda. Shikenan Allah ya rabamu da Sharrin masu Sharri.Amin Kausar ta Amsa. mamyn Leemah keson ganinki tashi muje. Tashi Kausar tayi tabi bayan Hajiya Xuwa dakin Mum din feenah Kasancewar duk Suna Ciki. Nasiha Mamy,mumy da Hajiya Suka taru Suka rinka ma Kausar irin yanda yakamata ta Zauna da Mijinta lfy. Nasihar ta Ratsa jikinta kawarai Dan kuka kawai take kwararawa. hannunta Mamyn Leemah taja takaita Wani daki,Wasu magani data jika tarinka ba Kausar tana Sha,Wasu daban ta iba mata tana Nuna mata yanda Xatai Amfani dasu. Kunya duk ya lulube Kausar dan haka da ker take Amsawa da toh. Saida mamy tagama Nuna mata tukun ta tashi takoma Wajen Su feenah. Tunkafi leemah ta tsareta da tambayoyi ta fara Nuna musu.kunga Mamy ce tabani inda maiso gashi. dariya duk Sukayi Dan Sun gane Nufinta.



Washe gari Tunda Safe mata ke Shawagi A babban gidan daddy. Kowa ka gani Cikin farin Ciki yake. Yan kidan kwarya Suna daga gefe Sunayi Wanda inno ce tasamosu Acewarta tata gudumuwar Kenan. Yanzu ma ita kadai Aka budema fage tana Chashewa Abunta?? Su Mamy Sai liki Suke Mata. Ganin Anata Zubar da kudi kan inno yasa masu Kida kara bude Sauti. Hajiya Inno mai tashe da Zamani Sha madarar lilo,ki girgiza ki Rausaya Kakar Leemah da yazeed.Aiko inno Andage Sai Rausayawa Ake.ganin Abin nata yaki karewa yasa na nufi dakin Mumyn feenah inda Nakejin Sauti kamar Na kuka. Shiga Nayi naga Leemah,feenah nd Kausar Sun Rungume juna Suna Rairai kuka kamar Ransu Xai fita. Cikin kuka Kausar ke fadin Shikenan yau Xamu Rabu??Na Rokeku kuyafemun duk Abinda Nayi muku na bacin Rai. Kamar kara Xugasu tayi Suka kara fashewa da wani Sabon kukan. Mum data idar da Sallah ta taso tayo kansu. Wannan Ai wulakanci ne tun kafin Nafara Sallah nabaku hakuri kunki yi, Saikace wanda Aka muku mutuwa! Ko Shikenan kun Rabu ne? Naga Kausar din Anan kaduna Zata Xauna kuma miye ne Abun damuwa Kodan kusama kanku Ciwon kai ne Oho. Cikin kuka feenah tace mum yanzufa ba koda yaushe Zamu rinka haduwa ba kuma......wani Sabon kukan tafashe dashi. Tashi mum tayi Bari Nakira muku Fatima maiyuwa kuji maganar ta ita.fita Mum tayi Xuwa inda inno keta faman Rawa gefe mum tajawo mamy Kije yaranki Na kuka wai Zasu Rabu.dariya Mamy Tayi Lallai yaran Nan Ai duk diya mace daman gidansu bashi bane mazauninta Bari Naje Naji dasu. Inno Najin haka tace barni naje Shakiyan yara kawai,Rana irin wannan ta farin Ciki wake kuka. Da ker inno da mamy Suka Shawo kansu feenah Kafin Suyi Shiru. Jansu inno tayi waje Wurin masu kidan kwarya tasaka su a tsakiya tanata Rawa. Hakan ba karamin dariya yasasu Leemah ba dan haka Suka Saki jikinsu Suma Suka fara tayata.



Page....53



Motoci ne birjik kofar gidan Mumy inda Ake kwasan jama'a Zuwa wajen party dake Abakwa. Saida duk Aka iba Wanda Xa'a dasu da kusan Awa1 Kafin Kawayen Amarya Suma Suka fito Cikin Material Sky blue colour da Alama Shine Ankon partyn da'aka fitar. Abokan Yusuf dasuke iban kawayen Amarya Sukuma duk Sanye Suke da Shadda White Colour. Wasu yanmata Nagani guda3 Sunfito Cikin takun Kasaita Xuwa wata mota dake tsakiyar Sauran Motocin. ta tsakiyar Sanye take da Wani fitananne gown fari kar,Sai Saman kanta gaggoro ne kalan Skyblue. Wanda Suka Sata Atsakiya Sanye Suke Suma da gown Saidai Nasu Sky blue ne goggoron kansu fari. Ido duk jama'an wajen Suka Xuba Musu yayin dasuke kokarin Shiga mota.da Sauri Nakoma baya Dan ganin Suwaye Haka Aketa Sambatu Akansu. Subhannallah Na furta ganin Amryace A tsakiya feenah n Leemah Ne gefenta. Make-up dinsu kadai Abun kallone kafin ka tsallaka kan dress dinsu. Chan na hango yazeed,yusuf da Nazir Suna karasowa wajen motar Suma dai farar Sadda Suka Sha ba karamin kyau Sukai ba Suma. karasowa Sukai kusan Atare Cikin Zuciyoyunsu Suke fadin tsarki ya tabbata Ga Allah. bude motar yazeed yayi ya Shige baya kallon bazakai driven ba Yusuf ya mai. gira ya daga mishi yana nuna mishi Alama Shi yayi mana. ganin Haka Yusuf yabudema Kausar gaban mota tashiga. Bayan ya dawo ya budema Su Feenah. besty Shiga mana. No Leemah fara Shiga pls. Aa feenah nidai kifara Shiga. Shiga feenah tayi ta Xauna a gefe tana fadin Saidai kizagaya kishiga ta Chan.dariya Leemah tayi ta Rufe motar daidai Sanda Yusuf yashiga mazaunin driver ya tada motar. Zagayawa Leemah Tayi Zata Shiga Nazeer yaja hand dinta yana daga mata gira.ganin haka yasata murmushi ta Bishi Suka Shiga motar dake baya. ganin Yusuf Na kokarin jan motar yasa feenah tace "Waite" tsayawa yayi yace feenah me kika mance? Nothing yaya yusuf Naga Leemah vata Shigo ba! murmushi Yusuf yayi karki damu tayi gaba.ido feenah ta Xaro let me Change d Car. Amma feenah duk kowa ya tafi kiyi hakuri. Tsaki mai Sauti yazeed yaja Dan Allah Malan idan bazaka tafi ba Kafada mana. Oh Sorry Mr yazeed Zan tafi. Tsaki itama feenah taja tana bude murfin motar.kafa tasa Xata fita Yazeed ya jawota ya Rufe kofar.ganin haka Yusuf yaja motar Suka bar wajen. kallon Kausar yayi my wife kinyi Kyau Sosai! giraa Kausar ta daga Sama Allah ko? Hancinta yaja yana Murmushi. ganin hankalin su Yusuf baya kansu yasa yazeed Sakin feenah daya Rike.tamke face yayi ke waye Sa'anki da kikema tsaki? Kallonshi tayi ta kauda Kai gefe irin batama San yanayi ba. Ke badake Nake magana ba? Aganinki kinyi kyau ne kike Wani jijji da kai? Gaba daya Cikin taron Nan kece wacce Sam bata iya drss ba! Amma bansaniba kodan kedin yarinya ce Shiyasa. dazakiji Shawarata dakin koma kin Saka Atamfa domin Itace daidai ke. Wani bakin Ciki ne ya turnike feenah kuka take Sonyi Amma batason ta 'bata face din ta Dan haka ta Shanye bata tanka mishi ba. ganin da yazeed yayi taki magana yasa ya take mata kafa da gangan. runtse ido feenah tayi tana maimaita Allah ya'isa Cikin Ranta. Cije baki yazeed yayi Afili yace Dan kauye dai dan kauye ne! Zanga yanda Zaki iya tafiya da Wannan takalmin. Stile titi take kallo bata kulashiba. Tunani yashiga yi Aranshi wannan mai bakin Akun yau bata magana, Anya lafiya kuwa?ko batajin dadi ne,No maybe kodan tanajin Haushin Xata Rabu da kawarta ne. yes Hakane Amma tayi Kyau tubarakallah. So nake tayi kuka wannan kwalliyan ta baci dan Nasan maza Xata tara mana Awajen partyn Nan. gira ya daga Sama maima Ruwana Ni. lokaci daya ya ware hannayenshi. Wata irin dariya ce ta kwace ma feenah wanda batama San Sanda tafito mata ba. Juyowa Kausar tayi my feenah What make you laugh? Cikin dariya tace Kausar wani Nagani yanzu yana fira Cikin Ranshi Amma Afili yake bada Acting din Abinda yake fada.dariya itama Kausar tayi inaga irin Sakarkarun nan ne. Hhhh Kausar irin dai gaulaye din Nan. yazeed daya Saki baki yana kallon feenah Cikin Ranshi yake fadin" Wow daman tana dariya Haka! Komai Kyau yake Mata" lokaci daya ya murtuke fuska lura dayayi Kamar dashi Suke.jawota yayi da karfi ta fada kanshi lokaci daya ta Shanye dariyarta. Dawa kike? Shiru tayi batai magana ba. kunneta ya murde dawa kike nace? Am Sorry bro Yazeed ni badakai Nake ba. Sakin kunneta yayi ganin yanda tayi maganar Saita bashi tausayi. tashi tayi takoma gefe tanason yin kuka kuma batason kwalliyanta ya goge. Ahaka Suka karasa babban Hold din. Fita duk Sukayi ganin yanda Aka jera kawayen ba karamin burgesu yayi ba. Wata Antyn yusuf ce ta Rike Hanun feenah Zuwa inda Leemah ta tsaya. Kalonsu Matar tayi kunyi Kyau Sosai. Tnx leemah ta fada. Haka Suka shiga Ciki Amarya da Ango Na tsakiya Su feenah Agaba Sai sauran Kawayen dake baya. Wata wakar Aprodeeja Aka saki yayin da Amaren ke Shiga kowa Albarkacin bakinshi yake tofawa ganin yanda Aka kawata wajen.gaba daya Cikin hold din adon Sky blue nd white Colour Akai mai.Dan haka wajen ya kara haskuwa lokacin da Amare ke Shiga. Saida duk Suka Dan Rausaya tukun Ma'aikatan wajen Suka fara nuna ma jama'a wajen Xama. Auntyn yusuf din Nan Itace Naga taja feenah Xuwa h-table kusa da yazeed Naga ta Xaunar da ita tana mata Murmushi. Kallon juna Sukai lokaci daya Suka Sakar ma juna Harara. Inno naga taja Antyn yusuf tana kinyi daidai. Murmushi matar ta mata ngd mamah. Leemah itama kusa da Nazeer Aka Ajeta. Cikin kwarewa Ake gudanar da Komai Na wajen. Wasu yan mata nagani Su'3 Sun karaso Cikin hold din Cike da kasaita.Waje Suka Samu Suka Xauna. daidai Sanda mai magana ke fadin munason babban Abokin Ango ya fito ya fada mana Irin farin Cikin dayake Ciki ayau din Nan. Dr Yazeed idan kashirya bisimillah.jin Sunan Wanda Aka kira yasa daya daga Cikin yan matan nan mikewa tsaye. haba Mufeeda Xauna mana Anafa kallonki. Xama tayi tazuba ido Dan taga yazeed din da'ake kira. Aikuwa idonta tsaff ya Sauka kan yazeed dake Sakkowa daga Step din da manyan kawaye ke Kai. Hannun Seemah mufeeda ta kamo Wlh yazeed ne Seemah ya dawo. Itama mamaki Seemah keyi. Sai Alokacin mufeeda takai idonta kan Ango da Amarya din. Ido ta fiddo daman yusuf Abokin yazeed Shine ke Aure. Kallonta Khady tayi kardai wannan Shine yazeed din dakike So? Shine Wlh Khady. Chaff Shine fa brother din Leemah din danake fada miki yacika miskilanci. Kallonta mufeeda tayi yes khady nasani. Kenan Kina nufin Wannan ce Kausar kawarki dakuke aikata lesbian da ita. Kuma itace Yusuf ke Aure Sanan Leemah kanwar yazeed da kawarta feenah Sune Wanda Kausar ta daurasu Akai??? Hakane Mufeeda Kanwar Saurayinki da kawarta Sune kawayen Kausar danake cemiki Sun kwacemun ita,Ammafa Acewarsu basa Aikata lesbian yanxu. Kallon inda yazeed ya taso mufeeda tayi Wow yarinyar Nan kanwar yazeed she's so beautiful. Kallonta Khady tayi Ai Itace feenah din,waccen kuma Leemah. Ido Mufeeda ta fiddo waje tana girgiza kai No Wannan itace kanwar yazeed data ganni last time a dakinshi.Ido itama Khady ta fiddo Chafff Wlh wannan dai itace feenah wacce Naji kamar Anacewa budurwar yazeed ce! Ke bama Kama ba ke yanzu bakiga waje daya Suka Xauna ba Kuma Sundace? Wani mugun kallo Mufeeda tama khady Wlh basu dace ba Sainayi maganinta. Asalima Menene marabarta dani da Har yazeed yake Sonta. Ni ina karuwanci Ita kuma YAR LESBIAN CE kinga garama ni! Idanma yazeed din besan halinta ba dolene Xuwa yanzu yasani. tabe Baki khady tayi ta ware hannuwa irin ko Ajikinta. Cikin Ranta kuwa fadi take dama wannan Shine yazeed din da Mufeeda keso Aikuwa bata isaba dan dani yadace.



Munaso muga feenah Atsakiyar wannan waje idan tashirya. kallon Leemah feenah tayi da Alamar damuwa.Alama leemah tayima feenah data tashi taje. Tawowa yazeed yayi ze Zauna Mai gabatarwan yace Dr yazeed bamu Sallameka ba.jin Cikin speaker yayi maganar yasa yazeed dawowa baya yana tsaki Cikin Ranshi. Tasowa tayi Cikin tafiyarta ta kasaita Aikuwa tafi duk mutanen wajen Suka dauka Raf Raf Raf. Inno naganin haka t taso da Sauri. Speaker ta Amsa tafara magana. Assalm. Kamar yanda kuka Sani ni kakar Amaryace Kuma Kakar Ango. Inama kowa fatan Alkairi,Allah yasa kowa yakoma gida lfy.mungode! mungode! Mungode! Xan danyi wata yar Sanarwa kadan ce. duk jama'ar wannan wajen Ina gayyatarku Auren jikana tsaka da Amaryarshi tsaka yar Uwarshi wanda Xa'ayi nan da dan lokaci kankani, dafatan Zakuzomun. Nuna feenah da yazeed tayi kungansu nan tubarkallah Sun dace tun Suna yara sukaima juna Alkawarin Aure.Kasancewar duk masu tarbiyya ne da Kamala yasa iyayensu Suka Amince da Auren nasu. Amma da Shi yazeedu Wata kafurar yarinya ya kawo da Niyar ya Aureta muka hana. Wasslm Alaikum taku har kullm Inno kakar Halimatu da yazeedu. gaba daya Wajen Aka hau tafi.banda yazeed da feenah dasuke jinsu kamar Su nitse Awajen dan Kunya da bakin Ciki. Kida Aka Sama inno tarinka Chashewa. Mamy ce ta taso Xuwa wajen Su yazeed jawosu tayi gefe.kuyi Hakuri kunsan Halin tsufa, pls kusake Ranku kada kudamu,kowa yasan tsufa ke damunta. Yazeed ne ya bude baki haba mamy kinjin Abinda Tayi wlh Saitasan ni ta kunyata Cikin mutane. Is O.k. my Son kasaki ranka kaji nafada maka. Sorry my daughter kinji. Sunkuyar da kai feenah tayi kasa. Jan inno Mamy tayi mai magana yace pls kutafa ma Wa'inan masoyan Aikuwa tafi Akafara.lokaci daya Aka Saki wani irin kida mai Sanyin dadi. duk tsayawa Sukai babu mai motsi. Mamy dakanta takara tasowa ta hada hannun yazeed da feenah Oya dance my friends Rawa Suka fara Ahankali Gaba daya masu daukan photo Suka taso dauka Kawai Suke yayin da jama'a keta fadin masha Allah. Mufeeda ba karamin kufula tayi ba dan harda hawayenta da ker Seemah ke lallashinta dan itama khady ta kanta takeyi. Saida Suka dau Dan lokaci tukun yazeed ya matso saitin kunnan feenah yana mata mgn Sai wani girgiza kikeyi ai maxan Sun gama ganeki Saiki muje ko! Itama Matsowa tayi eh Muje tunda kaima kagama tallan kanka,Ammafa kasani tsowuwar yar'iskar budurwarka tana kallo kuma Zakai mata bayani. duk maganar dasuke Sunayi Suna Rawa Hakan yakara Jan Hankalin masu daukan photo din. Kallon mai take Nufi yazeed yamata. gira ta daga mai, tana Nuna mishi Mufeeda. Juyawa yazeed yayi ya kalleta Ido ya fiddo Cikin Ranshi yana tunani me tazoyi nan. Agirme ta girme Su Kausar Sosai bare yace kawarsu ce Tabe baki yayi ya juya yana kallon Feenah. Murmushi tamai karka damu dan kai tazo. Hanunta yaja Suka koma wajen Xamansu.



Nan Aka kira Nazeer da leemah Suma ba Karamin bada kala Sukayi ba. daga bisani Amarya da Ango Aka kira Suma Suka chashe Awajen mutane dayawa Suka taru danyin like. Hakan tasa mufeeda tasowa itama badan komai ba Saidan tayima yazeed magana. Dr yazeed! Yuyowa yazeed yayi ya kalleta ya kauda kai.Hakan ba karamin bata mata Rai yayiba. Tanason jawoshi tana tsoron kada inno ta ganta danta tabbatar kakar yazeed Xata'iya toxarta ta Cikin mutane. fita tayi daga hold din gaba daya tana sake sake Cikin Ranta. 12daidai Akatashi wajen partyn. daret kuma tamfatsaten gidan da yusuf ya gina ma Kausar a NDC Aka wuce. Suna Xuwa wanka Akasa Kausar ta karayi Wannan karon mum din feenah tashiryata Sosai tayi Kyau kuwa matuka. Tarkace Mamy takara dura mata tasha. Kusan 1na dare duk matan dasukazo da kawaye suka watse. Ya Rage Mamy,mum,leemah d feenah. Dama hajiyar kausar daga wajen faty gidan mum ta wuce. fada da Nasiha Su Mamy Suka Kara mata. daga bisani Suka tashi. Nanfa Akeyinta tsakanin friends forever din Nan. da ker Su mamy Suka banbaresu daga jikin Juna Sukabar gidan. Anan Kausar ta durkushe tacigaba da raira kukanta. Mamy ce ta wuce dasu gidanta yazeed ya jasu. Saida Mum din feenah takarama yusuf Nasiha itama ta tafi Nazeer yajata. Yayinda yusuf yashiga Ciki.





Page...54



Ciki yusuf yashiga yana mai kara gdy Ga Allah daya Nuna mishi Rana Irin ta yau. dakinshi yashiga yayi Wanka yashirya. Laidar daya Aje A kitchen ya dauko ya Nufi dakin Kausar. durkushe take tana kuka idonta harya Chanza Kala Xuwa jaaa. da Sauri yusuf ya karasa y dagota. Ya Salam ya fada Cikin Muryar tausayawa. Kausar me kikema kuka haka Salan kanki yayi Ciwo! yusuf Su feenah Suntafi Sun barni. Kara Rungumeta yayi jikinshi. Sorry My gobe Xasuzo miki. Nidai ka kaini yanxu. dariya Abun yaso ya bashi Amma ya Shanye. No Kausar Su Mamy Zasuyi mana fada Kibari bayan Kwana biyu Na kaiki. Baki ta turo promise! Murmushi Yusuf yayi yaja hancinta I promise to you. Murmushi itama tayi thanks Hubby. Cikinta yusuf ya Shafa,lokaci daya ya fiddo ido waje yaushe Rabon da kici Abinci? Marairaice face tayi Nifa banajin yunwa Shiyasa. Kwakwayon yanda tayi maganar yayi Hakan yabata dariya. Ledan daya Shigo dashi ya bude kaza yaciro hade da plastic plate. Akai ya Xuba ya ciro fresh milk. tashi Kausar take kokarin yi ya jawota.Ina Xaki? Nifa banajin yunwa bacci Zanyi. Sorry Habibti Kici kadan Saikiyi baccin. Xama tayi Yusuf yarinka bata Shima yanaci harsaida Suka koshi tukun ya dau Sauran yakai kitchen. koda yafito bata dakin Motsin dayaji A toilet ne y tabbatar mai da tana Ciki. Fita yayi yakoma dakinshi. Koda Kausar ta fito bata tsaya wani Chanxa kaya ba ta hau kan bed. bata dade da kwanciya ba yusuf ya turo kofan Sanye yake d Sleeping dress kan bed din ya hau Aikuwa da Sauri Kausar ta tashi. gira yusuf ya daga Sama yakoma wajen wardrobe dinta.wata yar karamar Rigar bacci ya dauko mata yakoma wajenta. Mika mata yayi ta karba toh katafi Sai nasaka.dariya yayi yace Sallah Xamuyi.Nifa Nayi tawa. I know dear I just want you to help me Nayi 2raka'a. O.k. Kausar ta fada ta Ajeye Rigan ta Sakko. Kallonta Yusuf yayi Saka Rigan Toh.No Saimun idar. Dariya Ciki Ciki yayi yace Ok Alwala fa? Nayi tabashi Amsa Atakaice. Jansu Sallah Yusuf yayi Saida Suka idar ya kama kan Kausar yarinka kwaroro musu addu'an Zaman lfy Cikin Rayuwan Aurensu. Atare Suka Shafa yashiga yima Kausar tambayoyi game da Addini. Kowanne yanda ya tambaya take bashi amsa Alhmdllh Yusuf ya fada. Oya Go an Sleep habibti Sweet drms. baki ta turo Same dear.but katafi.O.k. Yusuf ya fada yatashi yafita Xuwa dakinshi. Key Kausar tayima door din tadau rigan da yusuf ya kawo mata tasaka. Saida takawo addu'an bacci daga bisani ta Kwanta, Nan da Nan kuwa bacci yayi gaba da ita. Saida yusuf ya tabbatar da Kausar tayi bacci tukun ya tashi yanufi dakin nata murda door din yayi yaji a Rufe. dariya Abin yabashi Wannan yarinyar tsoronta yayi yawa yafada Aranshi. Juyawa yayi yadauko Wani key din ya bude yashiga. Ahankali ya hau kan bed din ya kwanta. jawota yayi jikinshi Wow Rigan yamata Kyau. Gashin kanta yashiga Shafawa Ahankali yana lumshe ido. Cikin bacci Kausar taji kamar ta takura Dan haka ta bude ido. Atsorace ta tashi tana kokarin yin ihu. Hannu yasa ya Rufe mata baki Sorry Kausar nine fa. ido ta Shiga mitsikkawa ta'ina kashigo ta jefa ma Yusuf tambaya. ta kofa Nashigo tsoro nakeji ni daya. Aidai kai kadai kake kwana ada. Bakiga Nan Sabon gida bane. Alright Ka matsa Chan nikuma Nan.karshen gadon da kausar ta nuna mishi ya koma Itama ta kwanta. Saidai kowa da tunanin dayake Aranshi. Kausar fargaban Abinda yusuf yake Shirin mata take,bangare guda tana tsoron kada yasameta ba Amatsayin budurwa ba. Hawaye ta fara tana kara tsanar kanta da khady da itace Silar koma miye. Jin Shashshekan kukanta da yusuf yayi yasa yatashi yakoma kusa da ita. My Kausar nine ko? girgixa Kai tayi kaina ke Ciwo! Oh My God Yusuf ya fada gashi ban kawo komai nawa na Aiki Nan gidan ba. Shigewa jikinshi Kausar tayi tana kuka Yusuf forgive me pls. for what my Kausar? bude baki tayi Xatai mgn muryarta ta Sarke. ganin haka yusuf Yace is o.k. bakinshi yakai Saitin kunnanta pls Kausar kibari na nuna miki irin Son danake miki Ayau. be jira Amsarta ba ya Shiga Shafa bayanta. ido Kausar tafara lumshewa ganin Haka Yusuf y dawo Saitin mouth dinta. Ni bacci nakeji Kausar ta fada Cikin Sanyin Murya. kara matsota yusuf yayi yakai bakinshi Cikin Nata kissing dinta yafarayi Sosai. Nan da Nan kausar takara kankameshi.Saida ya dau lokaci yana kissing dinta tukun ya juyata hannu Ya Shigar Cikin Rigarta yana wasa da breast dinta.Cikin wata irin murya take mgn pls kabari. bema San tanayi ba. Shafa jikinta yake tundaga Sama Xuwa kasan Cibiyarta. Rigar jikinta ya Cire y wurgar kai tsaye bakinshi yakai kan nipples dinta yana tsotsa?? nishe kawai Kausar keyi bangare guda fargabane Cike da Xuciyanta Shiyasama taki Sakin jiki Sosai. kayan jikinshi yacire yacigaba da Aika mata sako yanxu har kasan mararta yake kaiwa Hakuri yakasa yacire Dan karamin pant din d Kausar ta Saka addu'an Saduwa da iyali yashiga karantowa lokaci daya y Shigeta. ihu kausar ta Saki lokacin dataji Abu ya ratsa mata jiki,Wani irin Axaba taji lokaci daya numfashinta har daukewa yake. Hakuri ta rinka bashi, tun muryarta na fita har tadaina fita. Yusuf besan Duniyar dayake ba. Gab da kiran Asuba lokacin Yusuf Ya Sararama Kausar,gefe ya koma yana maida Ajiyar Xuciya. Kausar ko hannuta bata iya dagawa bare tasa Ran Xata iya tashi. Hutawa yayi ya mirgino kusa da ita. My wife Allah yasaka miki da Alkairansa,kingama mun komai Ayau,Ngd da irin kyautar dakika bani Ayau. burin kowanne Namiji ya Samu matarshi Amatsayin dana Sameki Ayau. Thanks thanks my Kausar May Allah bless your life.I love you so much. Kausar gaba daya kalaman Yusuf jinsu take kamar a mafarki,Xafin ma jitayi yadan Ragun mata. Alhmdllh tafada Kasan Xuciyarta,Afili kauda kai tayi domin Gaba daya Nauyin yusuf takeji. Hannu ya kai kan kumatunta wani irin Zafi yaji Subhanallah yafada. ya dauki Kausar yayi toilet da ita. Cikin muryan da bata fita tace Ni kabarni Xanyi! Sorry Kausar taimaka miki Zanyi.bata kara mgn ba dan batason Su hada ido dashi. tare Sukai wankan ya taimaka mata tayi wankan tsarki. towel din dake toilet din yajawo ya daura. Yayin daya nade Kausar Cikin dayan daukanta yayi kamar baby yafito da ita daidai Sanda Aka karasa kiran Sallah.hijaf yadauko yasaka mata Oya pray habibti,fita yayi Xuwa dakinshi doguwar jallabiyya yasa yafita Xuwa Masallaci. Kausar Azaune tayi Sallah! tasamu tayi gdy ga Allah mahallincin ta,kasa Kawo Azkar tayi anan bacci yayi gaba da ita. Sai 6 Yusuf yashigo kan pray mate yasameta chak ya dauketa ya kwantar kan bed Saida yasama mata Rigan sawa tukun yakoma kusa da ita. karanto musu addu'an bacci yayi ya jawota Cikin jikinshi ya kwanta.



Sakkowa take Cikin takunta na Kasaita daga kan Steep din. parlo ta Xauna jin kamar Ana motse A kitchen yasa ta tashi ta karasa.inno ce tsaye da Alama breakfast take hadawa.tamke face feenah tayi tace ina Kwana. Juyowa Inno tayi da Sauri dafe da kirjinta A'uzubillah ta fada d karfi. ganin feenah yasata Sauke Ajiyar Xuciya yar'uwar tsaka kinban tsoro Wlh. kallonta feenah tayi ta juya Xata fita daga kitchen din.ikon Allah Anzo har gidanmu Ana mana Cin magani Sabida wanda Aka biyo danshi bai tashi bacci ba. dawowa feenah tayi ta kalli Inno.ke wai meyasa ko ba'a tanka miki ba Saikinyi magana? dama bakisan da haushinki na Kwana ba,Abinda kikaimun jiya be wuce ba yanxu kingani kinjamun A'uzubillah Kamar wata Shedan,har kina Wani fadin Dan wani nazo,nidai kifita harkata Inno ba ruwanki dani Tom.daga haka tafita tabar kitchen din. Xaku gane bakuda wayo Abinda inno ta fada Kenan tacigaba da Aikin ta. Xama tayi adaya daga kujerun dake parlon tana kallo. Shigowa yayi Rike da Ciki da Alama yunwa yakeji gani nayi ya wuce kitchen kai tsaye. Ko kallon inno beyiba yashiga hada ma kanshi tea. tsaka Ina Kwana? banxa yayi da Ita yacigaba da Abinda yake. tsaka ga mutuminka namaka kunun gyada. Bansaki ba aini. Allah yabaka hakuri. Amin. Amma kaikam lafiyarka Yau katashi d yunwa? Mtswww yaja tsaki yana toshe kunne. Dan iska munkusa hutawa dai da Halinka. matswowa yayi kusa da ita,kewai yaushe Xaki tafi katsina? Aini Ina nan Xama daram dan ga,Sainaga Aurenka. Tabe baki yazeed yayi ya juya ya dau Cup din Shayinshi. fita yayi parlon ya Xauna ganin wacce ke Xaune a parlon yasa yakara tamke face. batama San yanayi ba hankalinta nakan tv. dariya ta kwashe dashi harda Rike Ciki.juyawa yayi ya kalleta ya kalli tvn Tom and Jerry take kallo besan sanda wata dariya tazo mai ba. Juyawa tayi ta kalleshi ta daure fuska. Shima lokaci daya ya daure lfy kike kallona? Lfy ce ta kawo haka. See her komai na yara Shine Yake burgeta kodayake kema itace. baki ta murguda ta maida kanta Wajen t.v.. kwafa yayi yaja Remote ya kashe tvn. Mgn Xatai Leemah ta Sakko tana hy besty. Murmushi tayi hy my leemah. Karasowa tayi ta Xauna kusa d feenah kinga idonki yanda ya kumbura kuwa? Y Xanyi Leemah Kaina ma Ciwo Yake Wlh. Sorry besty bari nakawo miki panadol. Chafff Kema kinsan bazan shaba Wlh. Umm namance halinki Shiyasa nace haka. Juyawa Leemah tayi bro Yazeed morning. Ai ba yanxu kika ganni ba Saikin gama da yara tukun ni kigaidani. Ayy bro Yazeed am sorry. tabe Baki yayi yatashi yabar wajen. mamy dake Sakkowa tace yazeed da Safe haka? dawowa yayi yana gaida mamy. Cikin Sakin fuska ta Amsa naga katashi d Wuri lfy? Kafin yayi magana inno tariga.yaxaki tambaya dankin ganshi Awanann lokacin bayan kina ganin wacce yazo dan ita. Harara y wurga mata mamy bari Nayi Wanka dama yunwa Naji nafito. Ok Son Afito lfy. Aje ayo mata kwalliya adawo Inno ta fada d karfi. ko juyowa beyiba bare ya tanka mata ya wuce. Gaisheta mamy tayi takarasa Cikin parlon. Atare leemah d feenah suka gaida Mamy.kuntashi lfy yanmatana. Lfy qalau mamy Sukabata Amsa.karfe nawa kukai bacci jiya. Leemah ce ta bata Amsa mamy 3nayi bacci feenah batai bacci ba har yanxu. Allah yashiryaku Ku Kuwa Wlh Saikace wasu kananan yara.Ana farin Ciki kunama Mutane kuka Idan nice Na Rasu kuyi yaya kenan? da Sauri Sukace mamy baxaki mutu ba. Lallai Kam tunda nidin ba Hallitata Akaiva ba. Saida duk Sukai breakfast mamy ta kalli feenah jekiyi bacci daughter. Mamy gidan Kausar mukeson Xuwa. Chaf babu inda Xaku kuje kurinka kuka. Mamy wlh baxamuyi ba. Van Amince ba Nidai. Mamy kiyi hakuri dan Allah. Kumun Alkawarin babu kuka.mun muki Mamy.Shikenan duk wanda yayi dan kanshi, Sannan ban Amince kuyi dare ba.Insha Allah Mamy. Shikenan kuje kushirya feenah kiyi bacci fa.tom Mamy feenah ta fada Suka haura Sama. Basu Wani bata lokaci wajen Shiryawa ba Suka fito.yazeed Mamy tasa yakaisu dama Chan ya nufa yusuf yakirashi wai yaje.



Haba Mufeeda tun jiya kinki kici Abinci Saikace Wacce Akaima Rasuwa. Seemah Nifa bata Abinci Nake ba Abinda ya dameni Shi ya dameni. Tunda dai baxaki Rasa mafita ba ai Saiki hakuri. Seemah dan bazaki gane irin Son danake ma yazeed bane,farar daya Naga yarinyar Naji tsanarta kinaganin yanda mamyn yazeed din ke tarairayarta kamar Wani kwai. Toh Wlh idanma basusan Halin feenah dinbane yasa Suke rawar kai Akanta Xasu Sani Nan bada jumawa ba. Hmm khady tace kawai. Seemah dake tayata tace dallah Rabu dasu Su karata Aurene dai dake Xa'Ayi koda basa so,mudai yanxu musamu mucusama yazeed Sonki Cikin Rayuwarshi. Shiyasa Nake sonki Seemah. Kunsan ma miye kutashi Muje gidan Kausar din muga mai Aka Xuba mata. Haba mufeeda muda ba kawarmu ba mai Xamu muyi? Sabida khady Xamu Ai.Nidai baxan jeba khady ta fada da Sauri,kina ganin jiyama Kausar din bata wani kulani Sosai ba,kamata yayi ma Ace nice Nayi attending dinta,Amma Su feenah din nan Sun Rabani da ita. babu a Abinda Zai hanani daukan mataki kan feenah din nan dan natseta. Da Sauri mufeeda tace ai wlh Nima haka khady mudau matakin tare. Amma pls kitashi muje maybe yazeed yana Chan. Jin an ambaci yazeed yasa Khady ta tashi o.k. muje toh. Cikin Ranta take fadin Kodan naganshi ai naje. Amma kwa bari muyi Wanka mushirya ko? Seemah ta tambayesu. Eh dama bayanxu da Safiyar Nan Xamu ba mufeeda ta bata Amsa. bari nafara wankan khady ta fada tana Samule doguwar Rigar jikinta. Wow Seemah ta fada tana karema khady kallo wacce ya rage vest ce kawai jikinta da karamin wando.kallon Seemah mufeeda tayi kekam Akwai mayya Seemah! Eh Naji Seemah ta bata Amsa lokacin data dawo kusa da khady. Shafa jikinta ta fara itama khady kamar daman jira take tafara mayar mata da martani.tashi mufeeda tayi Ni bari Nayi baccin dana gagara yinshi jiya sabida bakin Cikin yarinyar nan Kafin kugama badalar taku.



Page...55



daidai Kofar gidan Yusuf yazeed yayi parkingn motarshi. fita Leemah da feenah Sukai Suka Nufi Ciki har rige rige Suke tsakaninsu. babban parlon Suka Shiga da Sallama jin Shiru yasa Suka nemi waje Suka Zauna. Leemah kira phone din Kausar pls. Kincika Xumudi feenah tunda dai munxo Ai Xata fito. Amma...yusuf dake Sakkowa daga Sama y katseta... karasowa yayi d Murmushi manyan baki. Gaisheshi Sukai Cikin kulawa. Tundaxu Kausar Ke jiran Xuwanku. Lallai Ahakama muna ganin Munyi muku Sammako Leemah ta fada. dariya yusuf yayi Xadai ku hadu d Ita. Ina take ma ta Sakko ta nuna mana gidan ta jiya bamu wani gani ba. batajin dadi Leemah Saidai kumuje Na Nuna muku d kaina. Ayya feenah ta fada meke damunta? Shuru yusuf yadan yi,Kafin yace kanta ke ciwo. Ya Slm Leemah ta fada, Bari muje mufara ganinta daga baya Ma duba gidan. Hakan ma yayi,yazeed din yana waje ne? Eh yana waje. Ok Yusuf ya fada ya fita. Sama Suka Nufa Xuwa dakin Kausar da Murnar Su. Assalm kawai Suka fadi Sukai Kan Kausar dake kan pray mat. dariya Suka Saka baki dayansu inda Kausar takara Rungumesu kamar wanda Zasu gudu. Lokaci daya tafara Hawaye Shine Sai yanzu ko. ido feenah ta fiddo Menene Abun kuka Toh? d Sauri leemah tace wai nan Shagwabar Amare. dariya Suka kara kwashewa dashi. Yusuf yace kanki na Ciwo ko? Shiru Kausar tayi daga bisani tace Eh Amma yayi Sauki Ai. Kukan jiya ne Nasani kausar! itama feenah d ciwon Kai ta tashi. Ayya Sorry feenah ji idonki yanda yayi ja ma. banyi bacci ba Shiyasa. Kai ya kamata kixo kiyi yanzu. tashi kirakamu muga gidanki tukun. Kai Malan Menene Nakin Shigowa kuma? Kallonshi yazeed yayi Ai ba gidana bane. dariya yusuf yayi Hakane fa dole yanxu Sai Annimi Excuse dina. Tsaki yazeed yaja! Kasan idan baka nemeni ba bazan Zo ba ko?? Sorry Nawan wasa nake maka gidana Ai gidanka ne. Yamutsa fuska yazeed yayi Kai me yasa bazaka duba matarka da kanka ba Saini? Wlh Ka gane ko yazeed gaba daya Na Rasa ta'ina Xan dubata. Me tace maka yana damunta Toh? Ban tambayeta ba Amma jikinta da Zafi. Kai Wlh kamar Wani banxa A Hospital ya kake duba mutane? dan Allah yazeed hospital daban Nan daban. Lallai ma Yusuf din nan! Ai kuwa baxan duba ta ba Ga kayan aiki Nan kaje ka dubata Kafin ka dauko Naka. Yazeed karka Mun haka pls Kasan da Xan'iya da tuni na dubata. fitowa yazeed yayi daga motar yana masifa. Sam bakada Amfani kaida matarka Kace ka rasa yanda Zaka duba ta! Ai dama banxo ba yasin. Shidai Yusuf Sorry yake cema yazeed dan baida mafita. kaman ya kinkasa tashi kuma? Idan ina tafiya Xafi Nakeji Shiyasa Leemah. dariya Leemah ta kwashe dashi Sai yanxu na gano matsalar taki Ai. Haba Leemah bafa Abin daria bane feenah ta fada Cikin tausayama Kausar. Ke feenah harda Wulakanci irin Na Kausar waye yamata Alwala hartazo tayi Sallah?bama haka ba waye ya hada mata breakfast din dataci? Cikin muryan tausayi kausar tace yusuf ne. Wata dariya leemah takara kwashewa dashi are you a baby Kausar?? Harararta Kausar tayi bansani ba. Ok you don't know! Amma your Virgin or Non?? daba virgin bace ni daxan kasa tashi ne yanxu. feenah dake jin kamar tama Kausar kuka tace leave her Kausar idan kika biye Leemah kuka Zata Saki. Barta feenah lokacin da Xan rama duka Abin da takemun Xaizo. ware hannu Leemah tayi Alamar ko Ajikinta. tashi kausar kikoma kan bed feenah ta fada Cikin Sanyayyiyar murya. tashi kausar tayi tana cije baki feenah har Saida tayi kwallah jitake kamar ita. tafiya Take kamar yarinya tasamu Ta Xauna bakin bed din banda dariya babu Abinda Leemah keyi. Ke kikace kinaso da bakice kinasoba da ba'a baki Shiba. dariya Leemah ta basu Xama da inno ne Leemah namiki uzuri Kausar ta fada. Nifa nagayamaka bazan hau ba kaje kace ta Sakko. Yazeed baxata iya Sakkowa ba faaa. Ido yazeed y fiddo waje Why? Sosa kai yusuf yayi i don't know. dan tsaki yazeed yaja yaciro wayarshi yashiga kiran wata doctor dake Aiki a hospital dinshi.



bata dau wani lokaci ba ta karaso Kamar Yanda yazeed y mata kwatance. Umarni yamata data Shigo.Shidai yusuf kallonshi Kawai yake dan be fahimce mai yaxeed xaiyi ba.Shigowa tayi d Sallama,Yusuf d mamaki yake kallonta wai dama yazeed Dr Zainab ka kira?Kai Amma namance da wannan Axancin d tuni ma ita Nakira. tsaki yazeed yaja toh me Xaihana yanxuma ta koma Saika kirata. gira yusuf y daga Sama yanxudai Ngd kawai. Murmushi kawai Dr Zainab keyi karaso Dr. Aini nayi fishi Dr Yusuf Shine Aure ko labari yayi! Sosa kai yusuf yayi Afuwan Dr Zainab duk laifin yazeed ne Shi yakamata Ace y fada miki. Harararshi yazeed yayi y kauda Kai. Haks dai Xakace Amma laifi Naka ne. Ayi hakuri Dr pls. Bakomai Ina Madam din? Tana Sama Dr Zainab Achan Xaki dubata. O.k. ta fada Muje ko. Oh No Dr kitafi Yazeed Xaixo. Murmushi tayi ta haura Saman. Kallonshi yazeed yayi kaiko kanada Gaskiya Kuwa yusuf? Me nayi kuma? Kaje ka Raka mata kace Wani ta tafi bayan kai ka kasa duba matarka d kanka. kai katashi kaje mana. Mrswww kai kasani koma dai me kamata. Sallama tayi daga Ciki Aka Amsa Shigo. Waje Leemah ta bata ta Xauna. Am Dr Zainab ina Aiki tare dasu yusuf, nazo naduba jikin Amaryar tamu ne. Wlcm Sister Kausar ta fada. Kece Amaryan ko? Eh nice,wannan Sister din yazeed ce Kausar ta nuna Leemah. d Sauri Dr Zainab tace Wannan kuma Amaryan Dr yazeed ko? dariya Kausar tayi ya Akai kika gane? Sabida Naga Sundace. daure face feenah tayi,Ni bansan wani yazeed ba. dariya Dr Zainab tayi Aiit. Meke damunki ne Amarya? dukar dakai Kausar tayi kasa nothing Sister. Oh bakomai? Eh Kausar tafada A takaice. toh tashi kiyi tafiya tagani Leemah ta fada tana boye dariyan da take. Exactly Dr Zainab ta fada muga tafiyan ki. baxan iya Sosai ba Kausar ta fada Cikin muryan Sonyin kuka. Amma me yasa tun jiya baki Shiga Ruwa mai Xafi ba? tsoro Nake Ji Shiyasa. Sorry Amma daurewa Xaki kishiga Dan Xafin y tafi Xan miki Allura yanxu, Xata Saki bacci kadan dakin tashi Xakiji dadi,Saiki daure kishiga ruwan dumi. Sannan kirinka Sakin jikinki dashi yanxu mijinki ne kunxama daya. Rufe face Kausar tayi leemah tayi dariya mundai gano. dariya itama dr tayi tamawa Kausar allura tare d ajemata wasu drugs. Xan tafi. Bari Ayi Abincin kici feenah ta fada kasa Kasa dan ita haushin dr Zainab taji danta cemata..... Aa feenar yazeed ngd ina Sauri. Banxa feenah tayi da'ita. Yayin da Leemah tace mungode Dr Zainab. B damuwa t fada t Sauka kasa. Angama komai Dr Yusuf. taji Sauki yanxu? Namata Allura data tashi Xata samu lfy insha Allah. adaure Asata t gasa jikinta. Sannan Arinka bi Ahankali Dr. Sosa kai yayi Ngd Dr Sosai. B damuwa ni Xantafi. Kabata kudin mota idan ka gama burin kunya din. Ohhh....Ouk...yusuf Ya fada adan kunyace. Kabarshi A motana naxo. Dr yazeed Naga Amaryar tamu Allah y kaimu lokacin. Daga haka t fita. Me take Nufi wai yusuf? Ina Nasani bita k tambayeta. No barshi kawai.



Kusan Atare duk Suka tashi daga baccin dasuka taya Kausar. toilet kausar tashiga kamar yanda Dr Zainab tace mata haka tayi. Ba karamin dadin Jikinta taji ba dan kuwa yanxu tafiyanta take Sarai.Lallai Dr ta taimaka miki Sosai. Kedai Kika sani Leemah duk bashi kike dauka. dariya tayi Oho dai nariga miki. Sallah Suka tashi duk Sukayi.y kamata Muje mudaura Abinci feenah ta fada.yunwa kikeji besty? Sosaima leemah gashi kuma d wuri Mamy tace mukoma. Kuma fa Hakane kutashi muje. Kenan ba Kwana Xakuyi ba? Ido feenah ta fiddo waje kice yusuf kikeso ya koremu Cikin dare. Gayamata besty komadai be koremu ba Xamuji Abinda ba dadin ji. Nidai banceba feenah ta fada tana toshe baki.dariya duk Suka Saka Allah yashirya Leemah kawai. Amin dai Wlh Kausar ta fada da karfi. Sauka Sukai daidai lokacin dasu yazeed Suka dawo daga Masallaci. Gaisheda yazeed Kausar tayi ya Amsa. Karasowa yusuf yayi yana Shafa wuyanta, y jikin my wife. kasa kasa tayi da murya b kaine ba. dariya yayi kasa kasa Shima Sorry habibti. dariya itama tayi tarike hannunshi Muje Su feenah Suga gidan Toh. duk gaba dayansu Suka fita suna Xagaye gidan. Tsafff Suka gama Xagaye katon gidan Kausar Wanda Sukai ta yabawa da tsarin shi. Yaya Yusuf Naga Nan Unguwar duk Sababbin gidaje ake. Eh Leemah Sabuwar Unguwace gaba dayanta. Wow Amma Naga Gidaje biyun nan nakusa danaku komai iri daya Dana Nan ne. Banxa parrot kika kara magana saina fasa bakinki yazeed yafada yana hararar Leemah.Nifa bro Yazeed shiyasaka banason Naje waje dakai! Chafkota yake kokarin yi tai maza tashige Ciki. 2hrs Kachal Suka dauka kafin Suka karasa hada kayataccen Abincin nasu. tare duk Sukaci,wanda da yazeed yace Baxaici ba.da ker yusuf ya lallabashi Saigashi yafi kowa ci. Sallama Sukaji gabaki dayansu Suka juya Dan ganin suwaye. Yusuf ne ya amsa Suka Shigo. gabaki dayansu ido Suka fiddo waje Alamar mamaki. Xama bakin nasu Sukai Kan kujerun dake parlon Suna gaidasu. Babu wanda ya Amsa Acikinsu sai Yusuf dayace Mufeeda me kikazo yi nan? Khady Mufeeda ta Nuna mishi tana Wani irin murmushi na yan duniya. Kallon khady yusuf yayi kedin wacece?kamar nama taba ganinki Amma namance Aina.







Page...56



Lallai kataba ganina A Abuja lokacin muna Skul. Sunana khadija Kawar Kausar Ceni Ada. Sabida.... pls Khady Xoki ga Wani Abu kafin kikarasa! Seemah Kawar Mufeeda ta fada tana jan khady. tashi tayi ta bita Suka dan fita daga waje. Khady me kike Shirin fadamawa mijin Kausar?? Seemah dan Ya yasan koni wacece Awajen Kausar dan miye Bazan fayyacemishi komai ba? Haba khady yanzu Amatsayinki Na Musulma Xakiso Ace kin Raba Auren Kwana daya kachal? Seemah Ni ba Raba Aure Zanyi ba Xan fada mishi Halin matarshi Ada ne,Sannan inason yazeed yasan wacece feenah Kafin Ayi Aurensu. Murmushi Seemah tayi lokacin da take dafa kafadar khady. Har yanxu ke yarinya ce khadija! Kinga Kausar batai miki komai ba koda ta Rabu dake ta Rabu dakene kan gaskiya,Allah yashiryar da ita ta daina Abu dan miye Xata cigaba da Xama dake kikara daurata kan hanya? Bama haka ba Kausar din Naga kece kika daurata ta Aikata Wannan Abun tun farko,Kinga wannan Xunubin ma kadai ya isheki, Sannan yanxu idan mijinta yasani kodacewa ta daina Xai'iya daukan mataki Akanta. Me kike tsammani bayan kindawo Shedaniya kin daura mutane fiye da5 Akan hanya mara Kyau gashi Kina kokarin Raba Aure? Yakamata Ayanxu Kiyi kokarin ganin Kema kindaina Aikata Xunubi Kafin kikara daurama Kanki wani khady. Hakane Seemah Kausar bataimun komai ba Amma Xan fada ne Sabida yazeed ya Rabu da feenah. Mtswww Har yanzu baxaki gane ba khady.Ke kin tabbatar dacewa yazeed din yanason feenah ne?? girgixa kai khady tayi Alamar Aa, Amma Seemah koke Shaidace wajen bikin Kausar jiya. no khady Rawa dasukai ko Xama waje daya bashi Xai Nuna miki Suna Soyayya ne ba ko Aa. Ayanda Na Lura dake khady kema Son yazeed kike ko? da Sauri khady ta dago ya Aika kika gane? Hmm ni ba yarinya bace khady itama mufeeda Sonshi ne ya Rufe mata ido takasa gano haka. Idan har kin tabbatar Sonshi kike d gaske Ai Baxaki fada Abinda kike Shirin fadi yanxu ba, Sabida ba kanwarshi da feenah kadai Zai tsana ba Har ke kanki Zai tsana! Toh tayaya Kikeson Kisamu waje Azuciyarshi bayan kinsan idan yasan kece Silar komai Xaifi tsanarki Akansu?? Ajiyar Zuciya khady tayi Sai yanxu Nayi tunanin Haka Seemah. d Kyau tunda kinyi tunani,Mufeeda kawata ce Sosai mundade tare Amma bantaba karuwa da itaba,kekuwa Xuwanki yasa ina gamsuwa da Abinda Nakeso Shiyasa kikafi matsayi Axuciyata Kan Mufeeda. Yanxu Abu dayane Ki boye Sirrin Su feenah wajenki tunda Allah ya Shiryar dasu kuma Shine ya Rufa musu Asiri. Koma kin fada bawani fa'ida kawai kisan Abinda Zaki gayama yusuf yanxu. Amma tayaya yazeed Zai Soni Seemah bayan beso mufeeda data fini komai ba? Mtsww kixama mtuniyar Arxiki Aduk sanda kike tare dashi hakan Xaisa yasoki,ita mufeeda karuwancinta ta Nuna mishi Yasa ya rabu da ita. Bakiji tace Saitasan yanda tayi ta Sanar da yazeed cewa Feenah YAR LESBIAN CE ba? Toh duk Sanda taje Sanar dashi kisan hanyar daxaki bi ki karyatar da Abun.Hakan Xaisa yaga kedin mutuniyar kwarai ce. Kafin mutuba kin Aureshi bashi kenan ba. (*Kunji fa*??????) da gamsuwar Shawarar Seemah khady tace Shikenan mukoma Ciki. Shiga Sukai Kowacce Ainda ta tashi takoma ta Xauna. Yusuf dayake ta faman jira yace Munajinki. Murmushi khady tayi na karfin Hali dama Nice Kawar Kausar daka gani A Abuja, Lokacin dasu feenah Suka Shigo Skul din mukaga Suna Xuwa Ana koyar dasu islam, Alokacin nida kausar muka Shiga Rayuwarsu muke Xuwa Ana koyar damu tare. Shikenan muka Xama kawaye gaba dayanmu, yanxu Nazo daga Katsina ne domin taya Kausar murnan Aurenta. da Kyau Amma miye haninki da wannan?? Yusuf ya fada yana nuna Mufeeda dake jika tana batsewa. Ayya Aunt's dina ne ita da Seemah Na Sauka Agidansu Nace Su Rakoni Nan. tabe baki Yusuf yayi Yana kallon yazeed kajifa! Ina Ruwana ni yaxeed ya fada yana kokarin tashi. Sai Ina kuma?? Tafiya Zanyi. Jirani mufita tare Toh. Tashi Yusuf yayi yana kashe ma Kausar ido Xan fita. Adawo lfy Kausar ta fada Tana mishi Murmushi. Saida kausar ta tabbatar Sun fita ta juyo kan khady. Khady pls banace kifita harkata ba? Eh kince Nima badason Raina Naxo gidanki ba Akwai Abinda yakawoni. Xaki iya tafiya yanxu keda kawayen Naki. mufeeda da dama take A Sama dallah yima mutane Shiru dan Anzo gidanki Shine Xaki rinka nunama mutane Hauka. Eh Naji na Nuna hauka badake Nayi mgn ba da wacce ta kawoki Nake,Amma kema idan kince nayi dake Sainayi, gida nane dole nayi mgn Akan duk wanda Yashigo,idan Dan yazeed ma kikaxo nan yace bayaso Akai kasuwa Dan haka kitashi kifita. Chaff mufeeda ta fada Lallai yarinya Wato dankin Samu Anrufa miki Asiri wajen mijinki Shine Xaki rinka Alfahari dacewa gidanki ne ko? Wani banxan kallo Kausar tama mufeeda kafin ta juya kan khady. Ke khady waye yace kirufa mishi Asiri Anan? Idan kinsan Xaki iya fadama wannan kece Silar jefani Cikin harkan lesbian tayaya Xaki kasa fadama mijin daya Aureni? duk katuwar macen da bata kira yusuf tafada mishi cewa ni YAR LESBIAN CE ba batacika Cikakkiyar yar'iska ba Wlh. Kallonta Mufeeda tayi ba take Nake ba dan ke Yusuf yariga ya Aura mara tarbiyya. Amma duk Shegiyar yarinyar dake Shirin Auren mun Saurayi Tama Shirya ma kanta cewa yariga yasan itadin YAR LESBIAN CE. tashi Leemah tayi ta dawo kusa da Mufeeda Ada Ina miki kallon yar'bariki Mara kamun kai yar tasha Ashe Abun yawuce gaban haka harda Hauka kika tarama kanki. Idan baki kira yazeed yazo kinfada mishi cewa duk yan lesbian ne muba bakicika Cikakkiyar tababba ba. Idan kin fada mishi ya Aureki ya Xauna dake ke kamilallaiya, juyawa tayi wajen khady Uban waye yace kikasa fadama Su yusuf gaskiyan Abinda ya kawoki? Kema kiyi gaggawan kiransu ki fada musu dalilin Xuwanku nan kunxone domin kusaka musu tsanarmu Cikin ransu, Kuga miye Xai faru. Kwafaaa kawai Mufeeda tayi tafita fuuuuu Wlh Xakusan koni wacece. da karfi Leemah ta bude murya Sanin koke wacece na Nawa Kuma birkitatta kawai. Kekuma tashi kifita wannan yaxama last daxakizo gidan Kausar,idan fadama mijinta Abun datayi Abaya Kikeson yi kitareshi kifadamishi a titi. Tashi khady tayi dan ita harcikin Ranta tana Shakkar Leemah bin bayanta Seemah tayi Suka fita Suka bar gidan. komawa Leemah tayi ta Xauna, kallon feenah tayi miye kuma Abun kuka Anan besty? Leemah kigafa Shiyasa kokadan ba'ason Sa'bon Allah kota Wani Hali. Yanxu Kinga khady ta fadama kawayenta Abinda mukai Abaya,Allah kadai yasan iya adadin mutanin daxasusan wannan maganar. dukda Nasan ba lallai Yusuf ya dau mataki kan Kausar ba,Amma muddun yasani Xaiji badadi Cikin Ranshi Xai kuma iya fishi da ita. dan Allah feenah kada kidamu kan wannan duk Shirme Suke Allah yasani munyi taubatan Nasuwa kuma Shine ke rufama bawa Asiri dan haka babu Abinda xasu iya Akanmu. Hakane kaman yanda leemah ta fada feenah Kada kidamu dasu komai idan kikaga yafaru da bawa da Sanin Ubangiji Dan haka babu Abinda xasu iya yi. Allah yakara mana gafara kawai. Amin duk Suka fada. Lokaci daya sukacire tunanin Su khady Cikin Ransu sukaciga da firarsu Suna Raha. Karfe8 na dare Yusuf da yazeed suka Shigo Sallama su leemah sukaida Kausar kan saisun Kara Xuwa duk da damuwar dasuka nuna gaba daya hakan besa Sun karya Alkawarin mamy nacewa baxasuyi kuka ba. Koda Suka koma Cike Suka samu parlon Mamyn Su mumy sunzo. muryar inno kawai kakeji tana kwararo bayani kan Abubuwan dasuka faru a bikin Kausar. Shiga su Feenah Sukai Akacigaba da firar dasu. Karfi goma su mumy suka tashi tafiya feenah itama gida tace yau Xata koma Dan haka duk Suka dunguma Nazeer ya kwashesu Xuwa gida.



Bayan wasu lokuta Rayuwa na tafiyama Su feenah yanda suke so. Lokaci Xuwa lokaci Suna xiyartan Kausar,itama takan jemusu. Sati daya Kenan dasuka dunguma garin yola Akasha bikin Kabeer dasu,bayan Cema feenah da'akai Sabida batasonshi yasa yanemi wata ya Aura. Hakan ba wani damunta yayi ba Dan Ita tama mance dawani kabeer in badan labarin aurenshi datajiba. bayan Sun dawo daga yola ne Abba yaba yazeed Wasu takaddu ya duba mishi. Saida ya natsu ya duba, daga bisani ya shedama Abba Cewa takaddun Sunyi kyau xa'aiya daukan masushi Aiki Akowani hospital. Dadin maganar Yazeed Abba yaji Shikenan yazeed wannan takaddun yara nane su3 Zaka daukesu Aiki A Asibitinka tunda Naji kana neman kara ma'aikata daman. Sai yanxu yazeed yagane Cewa paper's din su Leemah ne,ba yanda ya'iya da Abba dan haka yace toh Abba. Yawwa dan'albarka Xuwa yaushe Xasu fara xuwa? Ko Monday ma Xasu'iya Abba. Shikenan tashi kaje Allah yayi Albarka. Amin yazeed ya fada yatashi yabar parlon. Kiran yusuf Abba yayi Awaya,bayan sun gaisa yake cemai kashedama Matarka Xasu fara Xuwa aiki Ran Monday. Gdy Sosai Yusuf yama Abba dan bayanda beyi da yazeed kan ya daukesu aikiba yaki. lokacin da yusuf ya shedama Kausar ba karamin murna tayi ba, phone ta dauka tafadama leemah itama tayi murna Sosai. daga bisani feenah Kausar ta kira ta fada mawa. Ba yabo ba fallasa feenah ta Amsa domin ita haushima taji,Acewarta dama Xama tayi ba Aiki,Akan wannan Aikin a karkashin wanda tafi tsana fiye da kowa. Haka kuwa Akai Monday Nayi Suka Shirya dan Xuwa Hospital. Office din yaxeed suka wuce face Adaure yamusu tambayoyi Suna bashi Amsa. Ka'idoji nason ranshi ya kafa Musu Cewa idan Suna aiki bazasu hadu d juna ba har saisun tashi, duk Wanda ya kira babu bata lokaci da dai sauransu. Babbu wacce tabashi Amsa haka yakaraci surutunshi yace sutafi. Abinda baxai yuwuva Kenan feenah ta fada lokacin dasuka fita. Dariya duk Sukai Rabu dashi saikace besan suwaye mudinba Kausar ta fada. Haka Rayuwansu tacigava gwanin shaw'awa kullum Suna haduwa basuda wata matsala. Gashi yanxu Sun Saba da sauran ma'aikatan Asivinti, feenah mace daya ta kasa sakin jiki da ita Dr Zainab itama Sabida feenar yazeed datake cemata yasa takejin Haushi.



Xuwa yanxu khady ta kara daukan Shawaran Seemah Sosai. ta yanda Mufeeda tarinka kafa hanyoyi da dama daxataga ta mallake yazeed amma Abu ya gagara.bata san Abokan shawararta Sune suke kara ruguxa mata Al'amarin nata ba. Kowace Hanya ta bullu Abu baya yiwuwa,wajen bokaye taje amma ina. Kudin data kashe wannan karan har yafi na kwanakin baya yawa, yanxu kan yazeed gaba daya takoma Mahaukaciyar karfi da yaji. Yauma xaune Suke su'uku Suna firarsu ta yan'Duniya. Nifa wlh Seemah harga Allah yanxu tsakani da Allah Nakeson yazeed badan wani dukiyarshi ba kowani Abun, Xan'iya Ajiye duk Wani mugun Hali Nawa Sabida Nasamu na aureshi. Kallonta Seemah tayi kawata Nima na rasa wannan Al'amari duk inda kika bullo ya toshe. Ammafa inaganin kodan Xaki tuba badan Allah bane,kinsan Hausawa nacewa "kowa yatuba dan wuya ba lada" hade Rai Mufeeda tayi toh mekike nufi? Aa Ni bana nufin komai kawai kikara dagewa Akanshi. kwafa Mufeeda tayi nifa Naga tunda khady dinnan ta dawo Nan Kika kara wani shigemata. Toh miye kuma yashafe Khady da Abinki? Nothing Mufeeda ta fada lokacin data tashi. Ina Xaki kuma Seemah ke tambayar ta. Wajen yaxeed Zani! D Sauri khady dake kwance ta tashi.Alama Seemah tayimata data koma ta kwanta,hakan kuwa tayi. Amma mufeeda ai yazeed baya gida yanxu ko? baya gida Seemah hospital dinshi Zani. Ayya Allah yasa kidace. Ai yau xandace kuwa Sabida Abinda ban fadamishi va Xan fada. Oh Wai dama baki fada mishi kina Sonshi ba??? Mitsww wannan kuma Na nawa. Xan fadamishi Halin kanwarshi da wannan Shegiyar yarinyar ne. gaskiya kam gara yasani kidawo lfy. fita Mufeeda tayi Cikin Shigar Rashin Mutumci. tana fita khady ta tashi kinjifa inda tace Xata Seemah. Naji Khady tashi Zakiyi yanzu kishirya kibi bayanta, kisan inda Xaki boye idan kinje data fito kisamu kishiga office din nashi kisan mai Xaki fadamishi tayanda Xai kalleki Amatsayin mai ilimi, kinga maybe ayauma kishiga Ranshi. Ok Khady ta fada lokaci daya tashirya Nayi kuwa Seemah? Wow kinganki kuwa Lallai hijaf ma shine mutumcin mace wlh Kamar bake ba.dariya Khady tayi kinji kuwa Yanda na takura. Ai Abu kike bukata maxa daure kije. fita khady tayi tana fadin byeee. Saida tafita Seemah tace wahalallun banxa,Allah yasa yaxeed dinma duk yahadaku ya xane.



Page....57/58



daret Hospital din Yaxeed Mufeeda ta karasa. Ba wani bata lokaci tayi wajen Shiga Office dinshi ba. Yana ganinta ya Nuna mata kofa yana miye ya kawoki?? Xan fita yazeed Alkairi y kawoni. Ke ai ganinki babu wani Alkairi Acikinsa kifita kawai nafada miki. Hakadai Kace Honey Amma yau Sako Naxo isar maka. Shedan dai ya angizo ki bana bukatar bude ido naganki So get Out. Ok Mr yazeed kabani 10mns kadai. Kauda kai yayi gefe bekara magana ba,ganin haka yasa Mufeeda ta karasa ta Xauna. ina hini? Bashi Nakeson Ji ba. gira Mufeeda ta daga Sama Alright y Aiki? buga table din dake gabanshi yayi wlh Xan takaki Anan. Wai dan Allah miye yasa ka tsanine haka yazeed?? Sabida kedin Shedaniya ce. Amma Dan nayi kuskure karami Shine naxama Shedaniya yazeed? Kinma fi Shedan ke Ai. Shikenan indan Abinda namaka Shine yasa ka tsananeni kake kirana Shedaniya, Ashe kuwa kana tare da manyan Shedanu Cikin gidanku, wajen Aikinka. Wani irin kallo yaxeed yamata wanda Saida hanjin Cikinta ya kada. Amma dayake yar duniyace kashe mai ido daya tayi gsky Ai. Idan Har xaka kirani shedaniya dan inabin maza,me Zaka kira Sauran matan dake bin mata yan'uwansu??? Mufeeda tashi kifita Dan Wlh Xan'iya Shakeki. Idan kina bin maxa,kuma Kina nufin ke YAR LESBIAN CE duk ke yashafa ba niba,tunda sakamakon Abinda kike yanaga Allah. Eh Nasani yazeed Shiyasama Naxo Shidamaka Na dau Alwashin daina duk Wani Abinda nake matukar Zaka dawo mucigaba da Soyayya har muyi Aure. dafe kai yazeed yayi ya dago ya kalleta ke koda Qur'an naganki kina karantawa baxan yarda dake ba, Na tsaneki Mufeeda bana sonki. Kece mace ta farko dakika fara Ruguxa Rayuwata. Kalaman yaxeed Sun mata daci matuka daurewa kawai tayi, Naji yazeed yanxu Kenan maganar danaji nacewa feenah kakeso gaskene? "La haula wala kuwwata llah billah" yazeed ya fada wai bana miki kashedi da kada kikara Xuwa Nan ba? Kamun Amma ka Amsamun tambayata natashi nafita. Beshafeki ba Naga inason wata feenah ko bana sonta. Tashi mufeeda tayi ta rataye Jakarta Saida takai bakin kofa Idanma kana tunanin danni karuwace yasa baxaka aureni ba! Haka nan bada dadewa ba wani Xai kawo maka Complain kan kanwarka. Banma San miye yasa kake neman yar masu mutumci ka Aura ba bayan gidan naku basuda tarbiyya, idan bakasaniba kasani yau! kanwarka Halima Ahmad YAR LESBIAN CE! Matar dakake Son Aure kake wulakanta wasu wato Feenah Umar Faruk itama YAR LESBIAN CE So kaga har wajen ubangiji nafi kanwarka da budurwarka matsayi daga Haka mufeeda tafita tabar gaba daya Hospital din. yaxeed daya daskare Xaune har yanxu inda Mufeeda ta tsaya yake kallo. "banma San miye yasa kake neman yar mutumci ka Aura ba bayan gidan naku bashida tarbiyya" Abinda Xuciyar Yazeed ke nanata mishi kenan. " kanwarka haleema Ahmaad YAR LESBIAN CE! Budurwar dakake Son Aure YAR LESBIAN CE!" Innalillah Yazeed yashiga maimaitawa. Tabbas Abinda nadade Ina tunani yau ya tabbata, Kenan dama Surutan danaji Sunayi kwanaki Abinda Suke Aikatawa Kenan?? Table din gabanshi ya buga Noooo yafada lokacin dayake bargaxa gashin kanshi. Leemah Bazata Aikata haka ba. feenah?? No Itama duk da banasonta Nasan ba Halinta bane. Kausar fa? Aa itama Harda ita lokacin dasuna Wa'azee Akan masu Aikata halin nan. Amma miye yasa naji kwanaki Suna.....Turo kofar da'akai yasa yazeed dagowa gaba daya idonshi yayi jaaa. karasowa tayi taxauna kan daya daga kujerun dake kallon yaxeed. barka Dr yazeed. Kallonta kawai yake be'iya bata Amsa ba. Sunana khadija Nasan Xaka ganeni, Sannan nasan Wannan bacin ran Naka bewuce nasaba kan Abinda Aka fada maka yanxu ba. Amma inason kasani Mazon Allah S. A.W. yace kada kayi Shedar Zur Akan Abinda bakada masaniya Akai. Nasan kaji Abinda Nafadama Yusuf cewa Ni Kawar Su feenah ce, Kagani Kenan ni Sheda ce Akansu nacewa basa Aikata wani Abu makamancin Abinda Aka fadamaka yanxu. Idan wannan be gamsar da kaiba. Nasan baka taba ganin Sun'aikata Agabanka ba, kuma nasan ba'a taba kawo maka karar Leemah daga Skul kan Cewa Ta taba aikata wani Rashin ji ballantana Abinda ya yashafi wannan. Ko Kana nufin Xasu Aikata Abu sama da Shekara3 dasukai a Skul kuma Akasa ganewa?? Kenan duk wannan sun isheka Sheda. Sannan kasan irin tarbiyyan da Akabaku a gidanku bazesa Leemah ta Aikata haka ba,bare feenah da bata mu'amala da mutane kuma itama kasan tarbiyyan gidansu. Kausar kuma da'ace tanayi yasuf Xaifara Sanar dakai kafin wata Mufeeda. kacire Wannan Aranka bekamata kanama Amfani da irin maganganun karuwan matan Nan ba. Kafin ta fito daga gida Xuwa nan ta fadamun Cewa tunda yanxu ba ita kakesoba Xataxo tasaka maka kiyayyar wacce kake so.Sannan tasamaka Xargin kanwar ka.taso ace Yusuf yana Nan, dan yaji yasaki Kausar Ayau Amma dayake Sharri tayi niyar yi ka gani yakoma mata. Abinda yasa ka ganni Anan tace Nima Naxo nakara Xugaka ne. tamance dacewa Nima Dan narinka Musu Wa'axee naje gidansu. tunda khadija tafara magana yazeed ke saurarenta kuma tabbas Zafin Ran daya shiga ya Ragu Sosai.ganin yadan Sakko khady Cikin Ranta tace da wuri haka. Afili cewa tayi Ni Xantafi Dr yazeed inakara jan Hankalin ka daka xama Mai koyi da halaye irin na manzon Allah S.A.W. danshi baya daukan Ziga,kuma baya daukan Kace nace. Sannan ya koyar damu cewa idan kaga Abin kyama daga jikin dan'uwanka kacireshi da Halshenka,idan bazaiyuwaba kacireshi da Hanunka,idan bazai yuwuba kacireshi da xuciyarka. Kaga da'ace mufeeda mutuniyar Arziki ce koda da gaske Suna aikata lesbian ba tona musu Asiri yakamata tayi ba,wa'azi yakamata tamusu, idan bazata Iya ba taji kyamar Abun Nasu Cikin Ranta Sannan tamusu Addu'an Shiriya. Murmushi ne ya bayyana a face din yazeed Alamar ya gamsu. Ganin haka ba karamin dadi khadija taci ba Sai Anjuma tamishi tafita.Cikin Ranta tana murnan ko Yanzu kasuwa ta watse dan koli yaci Riva.Acewarta har tasamu Waje Cikin Xuciyar Yazeed. Lallai Shidin maison kamilar mace ne dole nadawo kamila ta kwarai Amma bayanxu ba Gaskiya. Uppp wannan hijaf ya isheni Sai xafin jaraba.haka ta tari Napep tana sambatu Cikin Ranta.



Leemah dake tsaye Ita da Dr Zainab Suna fira taga sanda Khady ta fito daga office din yazeed dan haka tunanin maiya kawota tarinka yi. Kallonta Dr Zainab tayi kokin Santa ne Leemah? am..Emma..inaxuwa nakira su Feenah Leemah ta fada cikin in'ina. Tare Suka karaso wajen Dr Zainab Suka Xauna. Wai menene limcy Kamar kina cikin rudu Kausar ke tambayar Leemah? Hmm kausar Khady Naga tafita daga hospital dinnan yanzu. Feenat batakawo komai Aranta ba tace maybe ko tazo neman aiki ne. girgixa Kai Kausar tayi da kamar wuya feenah, Ina ganin taxo ta fadama yazeed Halinmu ne Kamar yanda Suka Shirya Abaya. tabe baki Feenah tayi Sai yazo yabamu takardar Sallama Ai. Kai kenan duk in kariga ka'aikata Abu baya wucewa Sai anta barbadashi,kai Wlh nayi danasanin Xuwa Abuja karatu. Ina dalili kadaina Abu tsakaninka da Allah Amma Ace haryanxu tabon Abun baxai Rabu dakai ba. Dr Zainab dake kallon feenah tayi mamaki dataga feenah na magana haka Ayau. feenar yazeed Ayi hakuri dama haka Rayuwa take musamman idan kana hulda da mutane dole Akwai nagari da batattu kuma. Hakane Dr Zainab musamman Idan kana Tare da Hausawa Sunfi nacin Abu Kausar ta fada. Ni yauma nafara ganin yarinyar Anan hospiatal din Ashe kawarku ce. Nafi ganin wacce ta Shigo da farko. da Sauri leemah tace wace ta farkon. Bansanta ba amma Suna yawan fada da yazeed duk sanda tazo Har kashedi yamata da kada takara Xuwa,Amma kunga yau tazo. Kuma daga dukkan Alamu tare Suke da Kawar taku dan Naga Saida kawarku tafaki idon wacce tafara Shigowa tukun itama tashigo. Waya Kausar taciro tanemo pic din Mufeeda Dr Zainab wannan ce wacce tafara Shigowa din?? Kallon pic din Dr Zainab tayi kwarai itace Kenan kawarku ce itama? Lallai Abinda Suka fadama bro Yazeed kenan Leemah ta fada tana Xufaa. Da Sauri Kausar tace na lura itama khady dinnan son yaxeed din take shine ta Sako hijaf tazo kawo mishi gulma. Wai miyene hadinku dasu toh? Sirrine Kausar ta fada. da Sauri feenah dakejin Xuciyarta na tafasa tace wani Sirri kausar bayan Angama tallah damu? Ai bekamata mu boyema Dr Zainab komai ba tunda kadan ya Rage mujimu a gidan Radio tunda yazeed yaji halinmu. Dr Zainab Ada mun kasance dagani sai Leemah muke Rayuwarmu babu wani. Alokacin damuka Shiga Skul A Abuja Anan ne Rayuwarmu ta Chanza lokacin Damuka hadu da kausar da kawarta Khady. Kwashe kafff labarin Rayuwar dasukai Abaya da yanda Khady ta daura Kausar kan hanyar lesbian da yanda Suma Suka Shiga, da irin Rashin kulawar da iyayensu suke basu a farko, har Xuwa lokacin da iyayensu Suka lura da Abinda Suke Mamy tamusu Nasiha, da irin tuban dasukai na tsakani da Allah. Feenah na kuka takara dacewa Wlh Aunty Zainab tun lokacin damuka tuba bamu Kara Aikata lesbian daidai da Rana daya ba,dama Chan gaba daya ba halinmu bane son Xuciya ne da Sharrin shedan. Rungumesu Dr Zainab tayi gaba dayansu Suka rinka kuka Kamar yau Abun yafaru dasu. Babu mai lallashi Har ita Dr Zainab din tayasu take. Yazeed datun lokacin da khadija tafita Zuciyarshi tadanyi Sanyi,ya rage tunani amma haryanxu yanajin Xafin maganganun Mufeeda data mishi. Afili yace wai wannan ma ba'itace khadjar data rinka Rashin tarbiyya a Ranar walimansu ba? Itace meyasa taxama Malama? Maybe dama malamar ce wanchan lokacin dan "tamsiliyyace" yasa Akabata part din yan Rashin mutumci. Koma dai miye tunda kawar su Leemah ce Zatafi Sanin halinsu Lallai karya mufeeda tayi musu Saina koya mata hankali. Ahaka Yusuf yashigo yasameshi yana Surutai. Kaikuwa lafiyarka yazeed? Bakomai Yusuf. O.k. Yusuf yafada badan ya yarda ba.tashi Kazo kaga wani Abu danake. Aina Yusuf??? Office dina mana.tashi yaxeed yayi Sukafita tare da yusuf Xasu wuce Sukaji muryar feenah Na magana. Tohfa yau muryar feenah ce tafi ta kowa Yusuf ya fada.haka Kawai yazeed yaji yanason ganin mai Suke, jan Yusuf yayi suka nufi wajen su kausar.Anan ne kafin su karasa Sukaji bayanin da feenah kema Dr Zainab nagame da rayuwarsu har Xuwa lokacin data gama Suka fara kuka. Jin kukan Yusuf da yazeed suke Har cikin Ransu dan haka yazeed yaja Yusuf Suka karasa wajen. Kausar naganinsu ta tashi ta fada jikin Yusuf tana kuka namaka laifi yusuf ka Aureni batare daka gama Sanin halina gaba daya ba. Rufe mata baki yayi danashi ganin kamar ta fita hayyacinta. Cikin Ranshi yake tunanin dama Abinda Kausar ketason fadamun Kenan tun farkon haduwarmu,duk tashiga damuwa nakasa fahimtar ta. Ajiyar Xuciya tarinka saukewa Ahankali Saida tasamu Natsuwa Kadan Yusuf yacire bakinshi Cikin nata. Karasowa Leemah tayi tarike hannun yazeed tana kuka itama. bro Yazeed dan Allah ka yafemun wlh mamy ma ta yafemun nadaina Aikata duk wani sabo Ayanxu,dan Allah kada kayi fishi dani da feenah kuma,kaine yakamata ace kana Ziyartanmu A Skul koda yaushe,kuma kana tambayar halinmu amma bro Yazeed kullin face dinka Ahade tayaya baka bamu kulawa ba, baka damu damu ba kuma ace bazamu Aikata laifi ba? Dole xamu Aikata tunda muna ganin babu Wanda ya damu damu bare Idan munyi lefi ya hukuntamu. Ayanzu Ra'ayinmu yasa muka daina dan girman Allah karka tsanemu kamana uxuri pls...kukane ya kwacema Leemah takasa Cigaba matsota yazeed Yayi jikinshi is ok Sister. girgixata yarinka yi yana lallashi Kamar yarinya saida tayi Shiru yakarasa kusa da feenah, hanunta ya Rike Sister me yasa kuka Aikata haka? Kuka ta fashe dashi Rashin kulawar iyayenmu ne Amma wlh bazamu Kara ba. kuka take kamar ranta xai fita rasa Yanda Xai lallasheta yazeed yayi sorry Kawai yake fadi, Ana Cikin haka Saiga Captain Nazir yakaraso,daga wajen Aiki yataso, yabiyone dan yaga Leemah kafin ya wuce gida. Da Sauri feenah ta tashi ta fada jikinshi tana kuka Sosai. yaya Nazir for give me pls...magana take gaba daya Voice dinta ya dashe ba'ajin me take fadi. Waye ya rasu wai? Abinda Nazir ke tambaya Kenan lokacin daya Kara rike feenah Sosai, dan Aduniya ya tsani ko kadan yaga sister dinshi Cikin damuwa. Babu wanda ya'iya bashi Amsa saida Suka gaji dankansu sukai Shiru.





Yusuf ne yafara Sanar da Nazeer Abinda ke faruwa,daga bisani ya daura dacewa munji duk Abinda kukace kuma mun yafe muku Sabida Allah Ubangiji ma yanason mutumin dazai Aikata Sabo Sannan yanemi gafara ya kuma tuba taubatan Nasuwa. Kunga Ubangijin dakukama laifi zuwa yanxu muna saka ran ya amshi tubanku da yardar Shi. Sabida haka muma mun yafe muku. Amma kunyi kuskure babba Kuma bakuda hujja kan Cewa ba'a lura daku bane a Abaya, Amma inaganin kaddarace ta sameku. Allah yakara yafe muku gaba daya. AMN Sukace. Nazir yakara musu da tashi nasihar. Haka yazeed da Dr Zainab Suma duk sunkara musu Ahaka Akabar Zancen kan Cewa duk Sun yafe musu. bangaren yazeed Ayau wani yanayi yakeji game da feenah be taba jin yarinyar ta burgeshi irin na Yau ba, kuma yarasa dalilin Hakan. Shidai yaga yanata lallabasu Ita da leemah Har Zuwa lokacin da suka tashi. bayan Kwana biyu kawayen duk sundawo yanda suke Ada farin cikinsu Sai Abinda yakaru Zuwa yanxu basuda wata fargaba kan wani Abun. Aikinsu sukasa gaba kawai. Inda Yusuf da Kausar Soyayya mai karfi takara Ratsa Xukatansu. Tun yaxeed yana tunanin maiyasa yanxu damuwar feenah ta dameshi harya Bari yanxu.dan yagane bazai iya Cire tunaninta Aranshi ba. haka kawai yau dayaxo office yakeson ganin feenah "why" ya tambayi kanshi, Xuciyarshi tabashi Amsa maybe danka dade baka gantaba tunda yanxu bawani haduwa kake da itaba. mtsww Amma meyasa xan damu dason ganinta? tausayinta kawai kake Xuciyar shi ta fadamai haka. Yes hakane yafada da karfi. Amma ya xanyi naganta? Idan taxo kuma mai Xaka ce mata? dafe kanshi yayi yanason Cire wannan tunanin Cikin Ranshi.





Page...61





Wata daya da Abba yasaka Bikin Leemah da Nazir. Masoyan jinsu suke kaman Sukara jawo lokacin. bayan wata Shakuwa data kara Shega tsakaninsu harda kulawa ta musamman dasuke Samu wajen iyayensu. Matsala daya ke damun Leemah yanda feenah gaba daya Ta daga Hankalinta Kan Auren kauyen daza'a mata. tun Leemah nabata hakuri har tagaji tayi Shiru. yazeed yanzu bashida Aikinyi wanda ya wuce tunani. Dan kusan yanzu Adaki yake huni, wajen Aiki baya kula kowa dukdan Sabida Auren da Abba yace Zai Mai. tun Mamy namai fada Kan yanda yadamu har tadawo tana tausaya mishi. Ganin yanda Dan nata yadawo lokaci guda. Ibadar dayakeyi ada yanxu duk yabari. Sallahr farila daker yake kawota bare Aje Ga Nafila. gaba daya Rayuwarshi ta Chanza game da Auren daza'ai mishi, bangare guda Ga wani irin Son feenah dake kara dawainiya da Zuciyarshi. Saidai bayanda Zaiyi tunda yanaji yana gani Xa'a Rabashi da Masoyiyarshi. tunanin dayake huniyi Kenan dan haka gaba daya ya hana kanshi Sukuni. feenah bangarenta hakan ne kusan huni take Adaki tana kuka, Acewarta Anya Sonta Ake Xa'a Aurar da'ita A kauye! tunda data nuna tanason Auren ba'a mata ba sai yanxu ne Zasu Auramata wanda batama Sanshi ba. Me yasa bazasu jira har Zuwa lokacin da Xata Samu wanda take So ba? Sake sakenta kenan, kullum mum Cikin lallashi take Amma kamar kara Xugata take. Ko'ina ta daina fita duk dan Ace Anfasa Auren Amma kamar kara zugasu take. dan Shirye shiryensu kawai Suke, inda Mamy tasamo musu mai gyaran jiki, duk dacewa bikin da Saura. bangaren Kausar da Yusuf Soyayya sai abinda yaci gaba dan gaba daya kulawa ta musamman Sukeba junansu. Yauma Kausar ce kwance ta daura kanta a Cinyar yusuf tana Zuba mishi Shagwaba, yusuf Sai faman lallashinta yake Kasancewar 1week kenan tana fama da Rashin lafiya. Sorry my Wife kici kadan kawai bada yawa ba! Um"um ni banason ci nakoshi Yusuf. Me yasa kikace namiki Zakici kuma? dazun Naji inaso ne yanzu kuma Na koshi. hancinta Yusuf yaja Nidai kici kadan. Shgawabe fuska tayi dama kace yau Xaka Nuna min result dina. Murmushi Yusuf yayi yes Xan nuna miki Anjuma.pls kanuna Mun yanxu Nidai. dariya ta bashi yanayin yanda tayi maganar. tashi yayi ya dako back dinshi. Wata paper yaciro yana murmushi. Albishirinki! goro Kausar ta fada Cikin kosawa. Wani kalan goro? da Sauri tace fari. dariya Yusuf yayi ya mika mata paper din. budewa tayi ta fara karantawa lokaci guda ta tashi daga kwancen da take tana kallonshi da Alamar tambaya. ido ya kashe mata "you have a 2months pregnant" koh? da Sauri Kausar ta fada Jikinshi da gaske ne Abinda nagani Yusuf?? Shafa bayanta yusuf keyi lokacin daya fara fadin yes d gaske matata takusan tazama Mum. Kara Rungumeshi tayi i Am happy hubby. Kice Alhmdllh my Wife. Alhmdllh kausar tafada. Rungumeta Yusuf yakarayi yayin da yashiga Kwararo mata addu'an Sauka lfy da Samun Zuri'a mai Albarka. Hubby kuma Sam ban san inada Ciki ba har 2months ko Amai banayi. Hancinta yusuf yaja ai Haka Akeso habibti. Amma bazan fadama Su feenah ba! Why? Surprising dinsu Xanyi Saidai kawai Suga na haihu. dariya yusuf yayi Sosai, Ai da kanshi babyn Xai tonaki idan ya girma. bazan bari yafito ba ai. dariya yusuf yayi Cikin Ranshi yace lallai haryanzu Kausar yarinya ce. Zomuje nafada miki yanda Xakiyi kada Su gane. tashi Kausar tayi tabi bayanshi Zuwa bedroom dinshi. Janta yayi kan bed ganin Abinda yake shirinyi yasa ta Shagwabe face Nifa banda lfy kasani. Jawota Yusuf yayi jikinshi Sorry. toh ka fadamun mana. Kawo kunnanki kiji oya. mika face dinta tayi Yusuf yayi Sauri kama lips dinta kissing dinta yafara Ahankali, tun tanason hanashi har Sakon yafara isarmata Dan haka tashiga tayashi.



yau tunda Asuba mufeeda tashiga Shirin fita. Dan haka tana gama Shiri ko kallon Seemh d khady dake bacci batai ba ta fita. Motar Seemah dake Harabar gidan Nasu tashiga tajaaa da gudu. tafiyar mintina30 tayi Zuwa wani kauye dake gaban kd Kafin Akai Zaria. parking motar tayi a bakin titi Inda ta tari Machin domin yakarasa da ita Cikin wani daji. Nan ma ba karamin tafiya Sukai ba. Saida Suka kusa karasawa wanda ya dauketa yafara mata magana. Hajiya Gaskiya tunda kikazo wajen bokan nan bukatarki tagama biya! Allah Ko bawan Allah? Allah kuwa Nake fada miki Hajiya duk matar Dana dauka nakawo Nan da farin Ciki take fitowa. lallai kace yau natako sa'a nima Wata kawata tamun kwatancen Nan din. Ahhh Gaskiya kawarki yar gari ce Ai yau nake fadamiki kishiyarki Zatabar gidan. Uhum bama wannan ya kawoni ba Malan. Sauka tayi, Zaka tsaya Nafito bawani dadewa zanyi ba dan kamaidani titi. Hajiya Ana jirana faaa. Zan Kara maka kudi kan yanda ka daukoni. Ahhh kaji harka jeki kizo Ina Nan. Karasawa Kausar tayi daidai yar wata bukka tana Sallama. tadan juma Awajen kafin katon wani mutum yafito bayanshi da wata mata. Daga ganin matar irin Matan manyan masu kudine marasa tsoron Allah. Wucewa matar tayi tabar wajen. Ke babu ka'idar Sallama Anan wajen. Afuwan boka mai Nasara. Biyomo toh kicire takalmi tafiya da bayaaaa. yanda bokan yace ma mufeeda haka tayi tabishi Xuwa Cikin yar bukkar. Munsan meke tafe dake. Wani saurayi kikeson Aure Wanda ada kikesonshi dan kudinshi, Zuciyarki ta Chanza kinasonshi yanzu b dan kudi ba, baya Sonki ko kadan Shi, dan haka kikazo A Cusa mishi Sonki Kamar yayi hauka, duk dacewa kinje wajen bokaye da dama bukatarki bata biya ba. duk dacewa mufeeda Tasaba jin irin haka wajen bokaye Hakan be hanata mamakin wannan bokan ba. duk yanda kafada Hakane boka. Wata irin dariya yayi ta marasa imani mudin munsan komai daman. Amma boka Ancemun batamun Al'amarina Akeyi Kozan Iya Sanin wake batamun? Leko Nan kiga mai batamiki tanayine domin itama takamu dason yaron. Lekawa mufeeda tayi ganin khady Cikin kokon ba karamin Razana tayi ba. Lallai zatasan koni wacece. Boka yanzu tayaya Zan Samu Shiga Zuciyar yazeed yazama nikadai yakeso kuma ya aureni?? Wannan aikinmune kin Samu, Saidai Aikin Akwai kudi da yawa. Boka kada kadamu konawa kake bukata zan baka indai bukatata Xata biya. dariyar bokaye yayi Ayauma idan kinason Auren yazeed zaki aureshi, Saidai Akwai mace daya dayakeso fiye da kowa babu wanda Zaiso Kafin ita Saidai bayanta. Yanzu Zanmiki Aiki kizama kece Abaya. Amma kada kidamu da wacce yakeso din Aurema Za'ai mata ba daman ya Aureta. Saidai duk dahaka Zakizauna da kishiya domin Ahalin yanzu Mahaifin yaron Aure Zai mishi, Saidai yaron bayason wacce Xa'a aura mishi din. da farko da mufeeda Taji yazeed Aure Xaiyi hankalinta yatashi,Amma dataji cewa bayason yarinyar Saitaji daidai. boka ba damuwa Abarshi yayi Aurenshi Amma Asan yanda Xa'ai dai Na Aureshi. Wannan ita dayace bukatarki? Ita kadaice boka. leko kigani yanxuma Aikinmu Zai fara. Lekawa mufeeda tayi Cikin kokon da boka ya nuna mata yazeed tagani kwance yana bacci tayi mamaki domin tasha ganin Acikin lokacin nan yana Sallah. kingani yanzu natura mishi Aljana, daya tashi zaifara nemanki, barima kigaaa. Yazeed taga yatashi daga kwancen dayake Rike da kanshi, Amaimakon taga yayi salati kaman yanda yasaba Saitaji yana kiran mufeeda. Wani irin Tsallen murna tayi inda taciro kudi masu yawa ta aje gaban bokan. wani kwalli yabata tarinka Shafawa duk sanda xata hadu da yazeed. Gdy tayi ta fita tabar wajen. Lokacin da mufeeda takoma baccin Su seemah Suke dan haka tashiga Shiri danzuwa gidan su yazeed.



Mamy ce da Abba Zaune A katon parlon nasu sai inno da Leemah dake gefe guda da Alama fira Inno Kema leemah. Yazeed ne yafito Sanye Cikin wata Shadda Orange Colour Sai kamshi yake kwadawa,face dinshi dauke da Murmushi yakarasa wajen iyayen Shi yana gaidasu. Cikin kulawa da nuna farin Cikin yanayin yanda sukaga dansu Ayau Suka Amsa gaisuwan. Shafa kanshi Abba yayi my Son kokaifa yau Har Kyau ka kara Sabida kasaki Ranka. Murmushi yazeed yayi nagode Abba. Allah yamaka Albarka. Amin Abba. Kallonshi Mamy tayi Sai ina haka kanata kamshi? da Sauri inno dake gefe tace Su tsaka bako gaisuwa dan Zakaje wajen balaraba? kallonta yazeed yayi ya yatsina fuska wacece balaraba kuma? matarka mana ta katsina Ai Wlh bagaka yanda kayi Kyau ba har Naji kishi ma. Mtsww ke kikasan balaraba ni kidaina batama Masoyiyata Suna. Wajenta Zaka kenan? Eh inno ko Kada naje? Aa wace ni! Ai soma nake kayi kabar gidan nan,Xanma baka sako Wajen mahaifinta. mtsww Inno kinada matsala. Kamar ubanka ko? Dariya Leemah tayi bro kabar inno zata bata maka rai kafin kaje kanuna kwalliyar. Murmushi yazeed yama Leemah Hakane sister bari naje. Waima ina Zakaje bro? Wajen mufeeda Masoyiya. ba leemah kadai ba hatta inno da Mamy Saida Suka Zaro ido. Abba dabesan wace mufeeda ba shine yayi Murmushi, my son watoh bakason zabina shine kasamo Wata koh. Abba bahaka bane daman mancewa nayi ban fada Maka Mufeeda ba. Ba damuwa son mufeeda yar gidan waye? Kafin inno tabude bakin magana Sukaji Sallama. Abba ne ya Amsa. Mufeeda ce tashigo Cikin Shigar yan bariki, tana tafiya tana karairaya. kallonta kawai Suke da mamaki. Lallai wannan da Sauran miskilancin nashi, maimakon yazo yamun wlcm ma, ga Wannan tshowuwar itama bata tafi ba Ashe!duk sainayi maganinku. Karasawa tayi ta Xauna Sannu Abba Sannu Mamy. Hy kaka, Leemah yan mata kinkara girma. babu Wanda yakulata dan duk sunyi mutuwar Xaune. Abba ne yayi karfin halin Cewa daga yarinya, wa kike nema? Sirikarkace ni Abba! Sirikata kuma?? gira ta daga mishi Alamar eh. da Sauri inno tasaki Ajiyar Zuciya Amadi ina kafurar da nake fada Maka kwanaki wadda yazeed yakawo zai Aura? Itace wannan! Nayi Zaton koya Rabu da ita Ashe kaga Yana bibiyarta. Shagwabe fuska Mufeeda tayi Honey Kaji mai kakarka take fada koh? Tasowa yazeed yayi yadawo kusa da Ita Sorry kinsan tsowuwa ce. Leemah data kufula matuka da hanzari ta taso Tayo kan mufeeda, tashi kifita Agidan Nan tunda bagidan Ubanki bane, bandama ke karyace bantaba jin inda budurwa ke bibiyar Saurayi b.Murmushi mufeeda tayi menene Aciki dan nazo gidan Uban mijina? Mayya yaushe yazeed din yafada miki cewa zai Aureki.kitashi kifita kafin jikinki yafa miki. Honey kanajin kanwarka faa? tashi yazeed yayi yana kallon Leemah. fita a parlon nan Leemah! Babu inda zani bro har sai Wannan tafita. Tsawa yazeed yabuga ma leemah fita nace kafin nakaryaki. Nifa bro babu inda Zani. daga hannu yayi Zai mareta mamy dake kallonshi tace, Wlh yazeed katabamun yarinya Saina saba maka. Mamy bakiji matar dazan aura takema Rashin kunya ba! tashi Mamy tayi taja hannun Leemah dake kuka Sukai Sama. tasowa Abba yayi yazeed Wannan daga gani ba yar gidan mutumci bace,idan Auren dazanmaka ne bakaso ka kawo wadda kakeso kamila ba wannan ba. Abba Ni ita nakeson Aure dan Allah ka Auramun ita. kallon mufeeda Abba yayi kifita kikoma gidanku Sam bakidace da Rayuwar yarona ba. Honey...da Sauri yazeed yace Nidai Abba kafadamata yaushe Xakuje nemamun Aurenta. girgiza kai Abba yayi da mamaki yau yazeed ke jayayya dashi. Juyawa yayi yahau Sama ganin haka yasa yazeed ya Rike hannun mufeeda Suka fita. Tabe baki inno tayi tana tunani Cikin Ranta, kwafa tayi daga bisani ta tashi tabar wajen.





Page...62/65



Hannun Mufeeda yazeed yakama Suka fita. Ganin yana kokarin fita daga gidan yasa Mufeeda Shagwabe fuska Honey Muje part dinka mana. Akwai Abinda kikeso ne? Nooo inason Kawai Abba ya Amince Suzo gidanmu Dan muyi Aure da wuri. Wannan ba damuwa bane Mufeeda kizo nakaiki gida dare Xaiyi. Shafa Sajenshi Mufeeda tayi karka damu Xan iya Kwana Awajenka yazeed kawai kazo muje Akwai Abinda Zan fada maka. Haka kawai yazeed yaji baya iya mata gaddama dan haka yabita Xuwa part dinshi. Zama tayi kan bed dinshi tana Shakar kamshin da dakin keyi. Honey Ina matukar Sonka komai naka burgeni yake. Murmushi kawai yazeed yamata yashiga Rage kayan jikinshi. Cikin Ranta take magana inaga bawani bokan dazai iya maganin Miskilancin yazeed, kwafa tayi tunda dai yanzu kashigo hannu ai bawata matsala. Honey Mai Xakayi haka? Aiki Zanyi yafada Ataikaice. Hand back dinta ta Ajeye gefe ta dawo kusa dashi, let me help you. be bata Amsa ba ganin haka yasa takara matsawa gafff dashi hanunta takai Saman bayanshi tana Shafawa, Aikinshi kawai yake Cikin laptop betanka mata ba. Honey Anya parents dinka Zasu bari Na Aureka? Kallonta yazeed yayi nima bansani ba! Amma kanasona ko? Inasonki mana. Kasan yaya Xa'ayi kuwa? Ayi Maine? Ka Aureni ta hanya mafi Sauki! No I don't know. Ok mainene Ra'ayinka Akan kasamu dad din Feenah kasanar dashi komai inaganin he's can help you. Kallonta yazeed yayi ya lumshe ido jin ta'ambaci Sunan feenah. Yeah Hakan Zanyi dan Nima nakosa Na Aureki. Wani irin Murmushi mufeeda ta Saki wanda Ita kadai Tasan ma'anarshi. Honey kanada Kyau Sosai, Sajen nan yakara maka Kyau. Murmushi yayi mata ganin haka tafara Shafa Sajen Nashi. Wani irin Abu yakeji yana Ratsa Shi lokacin da mufeeda ta kai Hannuta tana Shafa kirjinshi. lumshe ido kawai yazeed yake lokaci daya ya jata jikinshi ya Rungume. Honey Sonka fa khady takeyi! Cikin wata irin murya ya Amsa mata wace khady?? Kawar Kausar Matar yusuf. Uhum kigaya mata Ni mijin mace daya ne. Kana nufin Matar da Abba Zai Aura maka baka Sonta? Yeah bansonta. Murmushi mufeeda Tayi Honey kayi Hakuri da Abinda nayi maka last time. Aike bakya laifi Mufeeda kedin ta daban ce. Zokaga mufeeda yanda tayi Wani tsalle jitake kamaar ta taka Rawa. Yanda tayi hungging dinshi yasa lokaci daya yaji wani irin feelings ya tashin mishi. kayan nan Sunmiki Kyau mufeeda! Oh Wow mufeeda ta fada yayin data kara bude Rigar jikinta take bra dinta ta bayyana. Ganin da yazeed yayi kusan Rabin Brest dinta waje yasa ya kama lips dinta kissing dinta yafara da wani irin Salo na daban. Zagewa Mufeeda tayi tana mayar mishi da martani da nata Salon. Knocking din door din da'ake yadawo dasu daga Duniyar da Suka lula. yazeed ne yayi karfin halin fadin Waye? dallah Malan budemun kofaaa. Jin muryan Yusuf yasa yazeed jama mufeeda blanket ya Rufeta.tashi yayi yanufi kofa. yana budewa yusuf yafara masifa tun dazun kanajin mutane kayi wani Banza ka kyale dama Nasani banzo ba ai. Sorry kawai yazeed ya'iya cema yusuf. Bani Hanya toh. Oh Shigowa Xakai? Kada nashiga kake Nufi? No! Toh miye kana Abu kamar mara gaskiya. Ware hannuwa yazeed yayi ya kauce yaba Yusuf Hanya. Shiga yusuf yayi Ciki yazeed yabi bayanshi. ganin mufeeda kan bed din yazeed ba karamin Razana yusuf yayi ba, juyawa yayi yanama yazeed kallon tambaya. bafa Abinda namata malan Kawai....katseshi Yusuf yayi kawai Romancing kayi da'ita. da Kyau.! Ina Alkawarin dakayi nacewa bazaka kara Aikata makamancin Wannan ba??? Tabe baki yazeed yayi wannan bawata matsala bace tunda Aurenta Xanyi. Ido yusuf ya fiddo waje Auren mufeeda fa Kace Zakayi? yeah Soon insha Allah. yazeed mufeeda cefa wadda duk Wata majilisar yan iska Saika Samu Sunanta Awajen. ?ya'isa malan idan kanason Xaman lfy kadaina kushemun mata dan Wlh Zan'iya komai Akanta. Murmushi yusuf yayi nasan dai baka shan giya yazeed pls katashi daga baccin da kake Nacewa wannan karuwarce matarka. yusuf Wlh Xanmaka Rashin mutumci idan ka kara kiran matata karuwa. Sakin baki Yusuf yayi yana kallon yazeed da mamaki. Tashi mufeeda Tayi daga kwancen yayin data jawo blanket din ta tashi harararta Yusuf Yayi ta nuna batama San yanayi b, karasawa tayi wajen Yazeed ta rike hand dinshi bakin bed din ta zaunar dashi Sorry Honey barshi yace duk Abinda Zai fada Tunda kaidai bazaka fasa aurena ba. Haushi yabani Mufeeda. Sorry karka damu da Abinda yake fada. Murmushi yazeed yayi Ok dear.juyawa tayi takashema Yusuf dake daskare ido...Afusace yusuf ya fita yabar gidansu yazeed yayin da Zuciyarshi ke Saka mishi Abubuwa da dama. honey kabani gajiya da yawa fa. Sorry dear bansan Zan miki haka ba. Uhum kawai mufeeda ta fada tashiga Saka kayanta.Tashi ka maidani Toh. Bawani musu yazeed yasa rigarshi yadauki key Suka fita. Ko kallon Yusuf dake gefen wata bishiya Sunkuye da Kai basuyi ba Yaja motar Suka bar wajen.wata iska yusuf ya furzar daga bakinshi yashiga ya tada motarshi yabar wajen.





Mum dan Allah kubarni da wannan gyare gyaren Wlh ni banaso. Haba feenah bakiga bikin lokaci kadan ya Rage ba. Toh mum Nifa bason Wanda Za'a Auramun nake ba kuma miye amfanin gyaran? Dama badan Wani Amfani bane kawai dankiji dadin jikin ki ne. Turo baki feenah tayi ganin mum bazata saurareta ba. Mum dan Allah meyasa baza'a Bari Nasamu Wanda nakeso ba? Sabida ke kullum bakida Zabi feenah. Amma mum komai lokaci ne dakun bari Sai lokacina yazo. Bakida wayo Har yanzu feenah, wake kawo lokacin? Allah ke kawowa mumy. that is my daughter kisani yanzuma Allah ne yakawo lokacin Aurenki ba iyayenki bane Sukai son ransu. Amma mumy yola fa Za'a kaini ganinku ma Saina dade. Toh bakiji Ance Matar mutum kabarinsa ba, kawai kisama Ranki natsuwa feenah komai Zaizo miki da Sauki. Leemah wanda takeso Za'a Aura mata feenah kuma zabin inno. dariya maganar taba mum Sanin idan tayi Zata kara tunzura feenah yasa ta shanye dariyar. Leemah takawo Wanda takeso kekuwa idan Aka biye miki Haka Zakiyi ta Zama. keda yazeed Sha'aninku da wuya babu mai iyamuku dan haka Gara da inno tasamo mafita. Nidai mumy ba irin halina daya dashi ba ni banason ma Anacewa haka. Hakane yafiki saukin kai Kenan? Uhm mum nafishi. Murmushi kawai mumy tayi. Sallamar inno sukaji mumy ce ta Amsa yayin da feenah tabi inno da harara. Maraba inno Sannu d Xuwa. yawwa Hafsat ya gidan. Alhmdllh inno Bari Akawo miki Ruwa. Zama inno tayi tana kallon feenah. Nafisatu bako gaisuwa. Yatsina fuska feenah tayi mutum yana gidansu ma ba'a kyaleshi ba. dariya inno tayi Aure dai yazama dole Garama kitafi Chan yolan Ko zamu Sarara. kallon inno feenah tayi, tayi kwafa kinsan idan Naki auren Nan babu wanda Zai tilasta mun ko inno? Ke din waye Ai idan ina raye Amadi da Umar basu isa su tsallake maganata ba. tabe Baki feenah tayi tajuyar da kai. fadan Akeyi ko????? mum data fito daga kitchen ta fada. Wai Shakiyiyar yarinyar Nan har Yanzu batason Auren Nan. Inno daina biye mata tunda dai komai yazo karshe. kinsan kuwa Hafsa jiya dayan mara ta idon ya kwaso Wannan kafurar yarinyar wai ita Zai Aura! Toh inno badai mufeeda din nan ba ko? Ita Kuwa Hafsa bakiga irin kayan data Saka ba, kinga Rashin kunyar da takema Amadi Kuwa jiya? Inaganin Auren ne yazeed shima bayaso Shiyasa yakara kawo mufeeda din Ko inno? Wayema yasanin mishi Hafsa dan bakiga yanda jiya yake Nan da nan da yarinyar ba kamar Zai mata Sujadda. tashi feenah tayi fuuuu tabar parlon tana fadin duk tazo tacika mutum da Surutu, ko miye Ruwanta dan yakawo wacce yakeso Oho? Komai Saidai Ama mutum dole Shine daidai. Saiki dawo idan Son yazeed din kike kifada kada takasheki inno ta fada da karfi. Aikuwa kara fusata feenah tayi dawowa tayi parlon ni Allah ya Kyauta naso mai hali irin na yazeed bare Shi dakanshi, Kawai inafada miki ne kincika takurama mutane da Saka musu ido. Ke da Allah gudu Chan "tunkan ai daram Akai kwandi" yamutsa face feenah tayi tabar wajen dan batagane mai Inno ke Nufi ba. Allah ya Shiryamana yaran Nan. Ai duk kune kuka batasu Hafsat. Inno yaran dasuke ganin bamu basu kulawa ba Wai. Yoo yaranku ba'a iya musu musamman feenah da yazeed, kidai Cire Nazeer dan Albarka Mai natsuwa. Murmushi mum tayi kawai.yayin da inno tacigava da bata labarin yazeed da mufeeda.



Shirye Shiryen biki kawai Suke bangare biyun Nan. Ba karamin kudi Suke kashewa kan Bikin ba duk dacewa bawani farin Ciki yaran Nasu Suke Ciki ba. Leemah damuwarta bata wuce yanda Za'a rabata da feenah ba gashi bikinsu Rana daya babu yanda Za'ai ta Raka kawarta yola, bangare guda kenan. Adayan bangaren gaba daya Al'amarin brother dinta tsoro yake bata ganin yanzu bayajin maganar kowa saita mufeeda ga yanda gaba daya ya rame yadawo wani soko dashi. feenah ma damuwarta bata wuce Auren da za'a mata da Wanda bataso ba wanda hasalima batasanshi ba,bama Wannan ba Acewarta yolan daza'a kaita yafi bata mata Rai, Hakanan take Sukuku koda yaushe ba kwanciyar Hankali. Kausar ma Damuwar kawayenta data mijinta kadai ta isheta, dan ba karamin tada hankali yusuf yayi game da Halin da yazeed yashiga kan Mufeeda ba, kusan rabin dukiyarshi ya saudakar kanta,dan ma yusuf yana hana wasu Abubuwan su faru A boye. Kuma Zuwa yanzu yazeed yasanar da yusuf irin son dayakema feenah yakara dacewa dukda Nasan yanzu tamun nisa, tun farko Nayi Zurfin Ciki ban sanar da itaba, kuma nasan Koda nasanar da ita ba lallai tasoni ba. Lokacin da yazeed ke Sanar da yusuf Hakan ya matukar tausayama Abokin nashi dukda yasan miskilancin shi yaja mishi. Kowa mamakin yanda yazeed yakoma farar daya yake, Saidai gaba daya iyayen nasu Sun dau Abun kan cewa dan bayason Amai Aure da yar kauye ne ya koma Wajen mufeeda, dan haka Abba yace Su Rabu dashi Aure ba fashi duk Abinda Zaiyi yayi. Bangaren mufeeda kuwa duniya Sabuwa batada wata matsala A rayuwarta, wandaka kawai take da dukiyar yazeed Son Ranta, kullum tana manne dashi ta hana kowa ya rabe shi,lokaci Zuwa lokaci takan jaaa Ra"ayinshi da irin makircinta Su'aikata Son ransu Saidai duk da haka Yazeed betaba tunani yin Sex da mufeeda ba, Abinda take da muradi Kenan takasa Samu,gashi tana gudun takurama yazeed Asiri ya karye kamar yarda boka ya fada Cewa Aduk Sanda ta takurashi kan yamata Abu dole Asirin Xai iya karyewa,dan haka take kaffa kaffa. Tuni khady ta gano Asirce yazeed mufeeda tayi babu Hanyar da batabi dan karya asirin ba Abu yaki yuwuwa, gashi yanzu Seemah ta daina bata Shawara cewarta tagaji batada matsala da Abinda yashafesu. Lokacin da bikin Su leemah, ya rage Sati3 Alokacin yazeed ya Same dad din Feenah kan maganar Aurenshi da mufeeda Kamar yadda tabashi Shawara. Yanda yazeed yasanar da daddy haka dad ya mayar ma Abba firrrr Abba yace bazai Amince yazeed ya Auri mufeeda ba kuma bazai fasa Aura mishi balaraba ba. da ker dad din Feenah yasha kan Abba kan yabar yazeed ya Auri mufeeda yana ganin Hakan zaisa yazeed din yasamu natsuwa. Saida Abba ya lura Abin yazeed din da gaske ne tukun Aka tsayar da magana Kan Saidai yazeed ya Auri mufeeda tare da balaraba din.lokacin da Aka Sanar da yazeed cewa yayi ya Amince da Hakan. Haka Akacigaba da shirye shiryen biki duk dacewa Amaren basada kwanciyan hankali ba'a fasa yin komai ba. Yusuf ma daker yacire damuwa yashiga Shirye Shirye, inda yake hada musu party tare da Sanar da abokansu na nesa dana kusa. Kausar ma danne damuwarta tayi Suka Shiga hidima ita da Leemah na gayyatar kawaye. Feenah kuwa cewa tayi babu Abinda Zatayi A bikin dan haka batamabi takansu. Yanzu ne Kuma Hankalin Mamy yakara tashi game da Halin da yazeed yashiga. Maganar inno ce ta fado Mata Arai Ranar data ce. "Abu kamar Sihiri yaro farar daya yafita hayyacinshi mace daya yake gani da daraja" girgiza Kai Mamy tayi tabbas Akwai Abun dubawa Cikin maganar mamah dole Nasamu Hafsa Muyi maganar Nan. Shiryawa Mamy tayi tsafff dan Xuwa gidan Mum din Feenah yin Shawara.



Page....66



Mintuna kadan Suka Kai Mamy har kofar gidan Su feenah. gidan tashiga Kai tsaye babban parlon Nasu ta nufa da Sallama. Twins ne kawai A parlon Suna ganin ta Suka tashi d gudu Sukai kanta. Oyoyo Mamy Oyoyo mamy Abinda Suke fada kenan Rungumesu tayi lokacin data karasa ta Xauna kan kujera. Twins kun kara girma Shiyasa bakuzomun ba 2days koh?. Mamy gobe Zamuzo miki ai. Kacika wayo Mubeen gobe kunada Skul ba Zuwa Zakuyiba Nasani. Mamy Nidai yau Zan biki. Yawwa mubeena Kinga Saiki Kwana wajena ko? Kiga mai Kyau da Aunty leemah. Kada kai mubeena tayi Alamar eh. Ina Mumyn ku? Mum tana Sama taje daukoma Mubeen kaya. Aima gani Nazo mum dake Sakkowa ta fada. Ashe babban bakuwa Nayi! daria Mamy tayi Aikuwa keda bakya Son Zumunci Sosai ba. Kai Fatima da kenan kika Sani duka duka yaushe nabar gidan ki? Kindai Cika kare kanki. Murmushi Mumy tayi yayin data tashi, Bari Nakawo miki Abunda Zaki motsa baki. bata wani dau lokaci ba ta dawo. Sannu Hafsat. Sannu Fatima y Leemah kwana biyu batazo mana ba. Tana gida nabarta Suna fira d Inno, Halan feenah bacci take koh? umm Feenah tana Sama batajin dadi kinsan tun lokacin da'akai maganar bikinsu take faman Tunani wanda Narasa Na miye. Kenan Shiyasa yanzu take kin Zuwa gidanmu, tunanin nata be wuce Na Zaman yola da Zatai ba Hafsat! Toh tunda dai basajin magana basaisuyi hakuri ba. Inafa Zasuyi Hakuri Hafsat,kina ganin yazeed Abunda yasaka ma Zuciyarshi yanzu, tundaga lokacin Shima da'akai maganar bikinsu Narasa kanshi, Ni dama Sabida Shi nazo Nan, Hafsat gaba daya Al'amarin yazeed yanzu tsoro yake bani yaron da ada idan kika Saka mishi yatsa kikace ya Ciza bazai iyaba, Amma yanzu Shine yake ja'inja da Mahifinshi bama niba, Yanzufa Sai Abinda yarinyar nan Mufeeda tace mishi yakeyi, Ko'ina tayi yarinka binta Kaman Rakumi da Akala. Nisawa Mumyn feenah tayi Gaskiya Fatima Ina tunanin Akwai Wani Abu Akasa, idan baki mance ba Akwai Sanda yazeed yakusa dukan yarinyar Agabanmu, baya sonta wancen lokacinma daya kawota yace zai Aura ina tunanin dan Abbanshi yace ya fiddo mata ne yasa y kawota badan yana Sonta ba, Amma Gaskiya Abin nashi na wannan karon bayin kanshi bane, yakamata muyi binciki Akai. gaskiyane Hafsat Abinda inno tace kenan harta Saka wani Malamin Sunnah A Katsina ya farama yazeed din Addu'a! Tabbas Itace kuwa Mafita dan duk wanda yaji wannan Al'amarin yasan Akwai Sihiri Aciki, muma kanmu Mudage da Addu' a kawai Allah yakareshi daga Sharrinta d Sauran mutane gaba daya. Hakane Nifa Sam banason Auren nan nashi da'ita Hafsat. gaskiyane nima lokacin danaji Raina beso ba Wlh Addu'a din dai idan ba Alkairi Cikin Aurensu Allah ya Chanza Al'amarin. Amin dai domin Kwata kwata bata dace da Rayuwan yarona ba. Kinsan ma miye fatima kisaka Amishi Saukan Qur'an Ki yawaita Sadaka itama maganin masifa ce. Insha Allah Zan dage Hasfa Allah yamana maganin Abinda yafi karfinmu. Ameen ya Allah, Shima yazeed din yakamata kirinka lura da yanayin ibadarshi, kirinka Sakashi Agaba yanayin addu'oe da Azkar, Bari Nakawo miki Ruwan Zamzam kirinka Shafa mishi kuma yanasha insha Allah Za'a dace, Sannan kisamu ganyen magarya kinamishi Amfani dashi Shima yana karya Sihiri da izinin Allah. Shiyasa Shawara yake da dadi Ina Zaune kawai Nayanke Shawaran Zuwa wajenki, Allah yakara Zumunci Surukata. dariya mum tayi Amin dai, Amma kisani leemah yatace bana Surukar dake. dariya Mamy tayi Sukacigaba da firarsu ta Aminai. Bari kiga Naje na duba feenah natafi. da Wuri haka mamyn yazeed? Eh Zanje nafara lura da yazeed din ne. Hakane kuma! Ai yar taki tana Ciki Saikin Sakko. Sama Mamy ta hau ta Nufi dakin Feenah, kwance take idonta Alumshe kamar mai bacci Amma ba baccin take ba, blanket taja ta Rufe iya kafafunta. tura dakin Feenah Mamy tayi da Sallama. Kasa kasa feenah ta Amsa Sallaman still idanunta A Rufe. Karasawa Mamy tayi bakin bed din ta Xauna kallon feenah tayi ganin idon feenah Sun kumbura ya tabbatar mata dacewa kuka tayi, Ajiyar Zuciya Mamy tayi yayin datake karajin Son feenah Azuciyarta, yarinyar Na burgeta har Cikin Ranta takejin Son yarinyar. Cikin Ranta tafara magana. " me yasa yaran Nan Suka kasa fadan Abinda ke ransu? Zanso Ace feenah tazama matar yazeed domin Itace ta dace da Rayuwar Shi, me yasa Abban yazeed be hada Auren yazeed da feenah ba?, Maybe ba Alkairi bane Zuciyarta tabata Amsa" motsin da feenah Tayi ya katsemata tunaninta. Kara matsawa tayi my daughter bacci kike? bude ido feenah tayi jin muryan mami, Murmushi Mamy ta Sakar Mata, itama Murmushi tayi tana kokarin tashi. mami ina hini, yanzu kikazo? lfy yar Albarka,tun dazu Nazo, Nazo bikonki 2days kin kujemu. durkusar da kai feenah tayi kasa dan'ita nauyin mami takeji,ba haka bane mami. toh yaya ne?kodan kinga Mumy ta kara gyaraki bakya Son kifita Rana ya bata gyaran jikin dakikama Angonki,kamar yanda Leemah tace itama. da Sauri feenat ta daura kanta jikin mami hade ta tura kan Cikin Cinyoyinta tana boyewa. dariya Abun yaba mami Menene Najin Kunya, ko angon ne ya koya miki? mami Nifa ban Sanshi bama, kuma nacema mumy ta daina Sakawa Anamun gyaran jiki taki, ni banason Auren Mami, kuma...kafin takarasa maganar kuka ya kwace mata, pls Mamy kinga Leemah wanda takeso Xata Aura,itama Kausar Wanda takeso ta aura, nima kicema Abba da dad Subari nafada musu Wanda nakeso pls. Rungumeta Mami takarayi. Ya'isa Feenah, yanzu Zakifadamun wanda kikeso din inyaso Saina fadama Abban yazeed Kinga sai'afasa Auren Da Wanda inno tace! Shiru feenah tadanyi Kadan, mami ni bansan Wanda nakesoba kawai inason ajanye maganar Aurena da Wanda bansanshi ba. Murmushi mami tayi Kidaina damuwa feenah kinsan Komai yafaru daga Allah ne kawai kiyi addu'an dacewa da miji nagari, Abbanku yayi fishi da yawa bazai janye maganar Aurenku ba. bakya ganin yazeed ya hakura Zai Auri Balaraba din? Turo baki feenah tayi Mamy Shifa yanasonta. bayasonta feenah kawai ya hakurane kema inason kiyi hakuri pls. Shiru feenah tayi batace Komai ba, ganin haka yasa mami ta tashi Bari natafi kicire damuwa Aranki daughter dan Allah. toh feenah tace takoma ta Kwanta Sabon hawaye nabin face dinta.



Waike Khady Atunaninki bansan me kike munba? yatsina fuska khady tayi Kaman miye Kenan? Wani banzan kallo mufeeda ta Watsama khady Na Abinda kike kokarin yi yanzu Kika kasa. Idan wancen karon kin batamun Ayyukana kisani wannan karon nagaba yayi gaba, yazeed ba Sa'anki bane dazakice Kinason Shi, yazeed Nawane Ni kadai mallakina, dama danni Uwarshi ta haifeshi, Auren ma dazaiyi nice Nace yayi ba matsala domin Nasan nawuce da Ajin kowace mace. Anma dani kadaice matar yazeed. Garama kirufama kanki Asiri kikoma Katsina Kiba iyayenki hakuri kan bijerewar dakikai musu, domin yazeed Yamiki nisa. khady taji Zafin maganar mufeeda matuka bangare guda tayi mamakin ya'akai mufeeda tasan ita ke Karya mata Asiri, koda yake ba'abun mamaki bane bokanta ya fada Mata inaganin. komawata Katsina ba damuwar ki bace mufeeda, kuma kisani bani kadai yazeed yafi karfin ya Aura ba hardake. Kedin banda tsautsayi mai yazeed Zaiyi dake, kardai kimance komin dadewa Asirinki Zai tuno,koda bayan aurenki da yazeed ne Sai Asirin dakike takama dashi ya karye,ke bama Kyau tunanin Wannan Ranar ko kadan, kisani Itace dai Ranar dazakigane Kuranki. Ke dallah malama ya'isa? Ni Matar yazeed ce Har Abada babu Abinda Zai Rabani dashi, idanma takamarki kije kikarya mun Asiri toh karyarki tasha karya Wlh, domin Ashirye nake dana Halaka duk wani maishirin Shiga tsakanina da yazeed. Hmmm mufeeda Aini yanzu nadaina wahalar dakaina kan Abinda nasan bazai yuwuba, Kije gaki ga yazeed, Amma tun yanzu yakamata kigane Cewa Asiri bakomai bane illah Shirme, tunda haryanzu dason feenah Akasan Zuciyarshi, Hasalima son dayake mata yaninka naki duk dacewa Ansaka mata Ranar Aure. Yaje yayita sonta mana daga sanda tayi Aure dole yacire sonta Aranshi Wlh. Ina tausaya miki mufeeda! Kidai tausaya ma kanki khady, Ni yanzu me narasa babu. Hamm Nima yanzu inada Wanda zan Aura mufeeda Shaharren Alhaji ne babu Abinda baya takama dashi infada Miki. Jin da mufeeda tayi khady tabar son yazeed yamata dadi danhaka tasaki Ranta, muga picture din Aalhajin. Waya Khady taciro tashiga nunama mufeeda photos din Alhajin. Tabe baki Mufeeda tayi ko kwatan yazeed beyiba wannan mutumin, daga ganima yasha miya. kudi banza idan da kudi ko tuwo yasha banida matsala. kudinma ai bekamo kafar yazeed ba. Eh Anma ai yanada Shi ko? Oho dai dole Zaki hada da Asiri domin bazaki Iya daina lesbian ba Ayanda kikai sabo dashi, kinga daga sanda yagano zai kadaki titi gara ki tashi tsaye. Tunani khady tayi kadan kumafa Hakane Wlh. Kwarai Nima bazan iya hakuri dake ba, har gidanki zanrika biyoki inajin duminki Seemah dake Shigowa ta fada.dariya Duk Sukayi atare Sukace lol dole mufeeda tarakani wajen bokanta na toshe bakin Alhaji. Hakan ma yayi Seemah ta fada. Ai Wlh koda Zan Rakaki Sai bayan bikina da yazeed domin ina tsoronki khady. Dariya duk Sukayi Ai nariga nabar miki Yazeed mufeeda kwantar d Hankalinki. duk da hakan dai.duka duka bikin naku ba Saura Sati daya ba? Hakane Toh na hakura Ayi bikinku Saiki Rakani. Shine magana mufeeda ta fada yayin data tashi bari naje Wajen yazeed minti talatin kawai Zanyi. Chaff Seemah ta fada Shidai yazeed din Nan Asirima baya cin miskilancin Shi sabida yayi yawa. Tabe baki Kausar tayi barshi Nidai Tunda yazo Hannu. me Zakije kimai yanzu Toh? Rage Zafi zanyi, Dan haryanzu fa be yarda yayi sex dani ba! Tohh fa Agaidaki duk kinwani makale mishi, Ashema duk fadin Ranshi begama wayewa ba tunda yana tsoron yin Sex. week y rage mana, dole dai yayi idan mukai Aure mufeeda tafada yayin data bar dakin.



*ALLAH KASHIRYA MANA BAYINKA MASU AIKATA ABUBUWAN SABO SON RANSU*. (AMIN)??????????



Tun Sanda mamyn yazeed tayi Shawara da mamyn feenah ta dage dayima yazeed Addu'oeh, kamar yanda Mum ta fada mata tasa Ayimai Saukar qur'an Hakan tayi, takuma Cigaba dasashi yin ibada duk da yana nuna bayaso, kusan kullum da fada take mishi Amfani da magarya da Ruwan Zamzam. Aduk lokacin da takemai mufeeda tazo haka Zai tsallake Mamy yatafi wajenta, Sam mufeeda bata fahimci Komai game da Abinda Ake shafama yazeed Ajikinshi cikin Wannan Lokacin ba, tafi kawo tunanin Ko Al'adansuce haka idan Za'ama mutum Aure,Dan haka bata Wani damuba. inno, yusuf, da Mamyn feenah suma ba'a barsu Abaya wajen yima Yazeed addu'a ba. Raba dare Suke Suna mishi addu'a. Tunda yafara Rashin lafiyan Saudaya feenah tasashi a idonta,yanda Ake fadan Al'amarin yazeed bewani dametaba, Amma Ranar data ganshi taga yanda mufeeda keyi dashi kamar wani waina tayi matukar mamaki,takuma tausaya mishi Sosai, dukda bangaren Zuciyarta guda bataga laifin mufeeda Akan Abinda tama yazeed ba, tafi ganin laifin yazeed din Acewarta tunda kullum saisun Aikata Zunubi tare tayaya Saida yagama batata tukun zaice bayasonta, gara datamai haka Shine Zai Aureta dole,idan kanwarshi Akaima haka bazaiji dadi ba. Haka Ranar tarinka sake sake, Saidai idan t tuna Aranar yanda yazeed duk ya daburce kan ganinta din dayayi tana mamaki, babu yanda Mamy batayi dashi aranar yasha magani ba yaki,Amma data mikama feenah tace tabashi hannu n Rawa ya karba yasha, Uhum Maybe nadamar wulakancin dayayimun Abaya yake. Haka tarinka Sake sakenta ita kadai. Saidai Zuwa yanzu tariga tahakura kan Auren daza"a mata ganin babu makawa Sai Anyi,Abu daya ke bata Ranta yanda batama san kalan mijinba. Amma ta Zage Sunata shirye shirye Kamar ba'itace mai kuka ada ba. Kausar itama da ita Ake shirye Shiryen Komai duk da cewa Cikin dake jikinta yana dan bata wuya yanzu,daurewa kawai take dan kada Su feenah sugane Tanada ciki Acewarta surprising dinsu Zatayi. Bangarensu Yusuf ma komai Cikin natsuwa Suke gudanar dashi duk tare da dr Khalid d Nazeer Suke komai Sai idan mufeeda tabar yazeed Shima yakanzo Ayi dashi. Lokacin da Bikin ya rage Saura kwana3 Alokacin baki Suka Cika gidaje biyun nan, yan yola duk Sunzo, haka yan'uwan mum Suma suncika gidan. Bangaren Su Mamy itama ya'uwanta Dana Abba duk Suncika gidansu. Mufeeda Shirye take inda takashe Uban kudi cewa Za'ayi bikin dababu Wanda yataba irinshi. Gaba daya yan'iskan kawayenta ta gayyacesu dan haka bikin kawai duk Suke jira. su Leemah suma kawayensu duk sun hallara na nesa gidan Kausar Suka sauka Achan zasuyi taron su. Ganin tabbas mufeeda Saita auri yazeed yasa Mamy duk tayi Sanyi, ta tsani ta bude Ido taga mufeeda Cikin gidanta, Saidai bata fasa Cigaba dayimishi addu' ba. Inno ba baka sai kunne Ranar datake ta jira gashi tazo dan haka ita kadai tasan Abinda tashirya ma bikin tsaka! tadai gayyato kwayenta tsofaffin na nesa dana kusa. partyn da yusuf ya Shirya ma yazeed da Nazeer Shi Zaayi gobe dan haka mumy ta dauko ma yaran nata Shahararun Masu Shirya Amare dake Abuja. Jiran goben kawai Suke dan partyn babba ne. Cikin dare feenah tasakama mum Rigima ita dole tanason taga mijin dazata aura. Dan haka mum tashiga ta Sanar da dad. Shima yayi lallashi taki yarda dan haka yakira Abban yazeed ya Sanar dashi. bani feenah din. Mikamata wayar dad yayi ta karba. bangaren Abba Naji yana fadin Kiyi hakuri yata! Mijin Nakine Wani Abu Mai muhimmanci y rikeshi gaba daya yace bazai Samu Zuwa bikin ba dan haka nayanke Shawaran yazeed yazama kamar Shine Musa har agama bikin,tunda Shima yazeed Balaraba Achan Zasuyi komai. toh Abba Ai yazeed yanada Wata Matar tayaya zai wakilci musa? eh Feenah saiyazama Amatsayin keda mufeeda Zai aura!bata iya yima Abba musu dan haka tace Abba yaushe musan Saigama komai Toh? Inno ce ta karbi wayar kinkosa kiganshi kenan?karki damu Ranar da'a kaiki zezo kiganshi kishafa Abinki son Ranki. da Sauri feenah t aje wayar tabar wajen d gudu. Dariya mumy da daddy sukai daman inno ce maganin yaran Nan.



Page....67





Washe gari yakama Ranar Thursday Ranar dazasuyi partyn da yusuf ya Shirya. Kowa ka gani Cikin farin Ciki yake da Walwala, wasu tun yanzuma Suka fara Shirin Zuwa partyn musamman Kawayen Mufeeda da ita kanta dasukafi Kowa Zakewa. bangaren Su feenah dayake komai tare Suka hada da Leemah gidan Kausar Suke Nasu Shirin inda Hajiyar Kausar ta Samo musu Shaharraun Masu Make-up tun Safe Akafara Shiryasu inda Akafara da Zana musu Hinnah A hannu. duk Cikin taron yan'matan dake gidan Kausar feenah ce kawai Zaka kalla Kasan cewa tabbas Cikin damuwa take. Dr Zainab Nagani bangarenta dafe da kafadar feenah. Magana Naji tana mata dan haka nakarasa na Xauna Dan nesa dasu tayanda Xan jiyo Abinda Suke fadi. feenah bansanki da Karya ba, tun jiya Na lura damuwarki tafi ta kullum dan Allah kifadamun Abinda ke damunki, kigafa taron nan duk danku biyu Aka taru Amma Ace yanda kowa ke farin Ciki ke kadaice damuwa ta bayyana A face dinki. Shiru feenah tadanyi na lokaci Kafin Hawayen datake makalewa Yashiga Xubowa. Nifa feenah ba kuka nasaki kimun ba tambayarki kadai nayi pls kifadamun damuwarki mana. Dr Zainab Nima bansan meke damuna ba, kawai banajin dadi ne kuma gabana Saiya Rinka yawan faduwa. Kuma kina addu' a feenah? Inayi Dr Zainab! Amma feenah duk da Haka kicire wata Damuwa mutane fa Suna lura da irin yanda kike Sukuku. Dr Zainab tayaya Zancire damuwa bayan Mijin dazan Aura ba Sonshi nakeba, Sannan Karin wulakanci kinaji bazai Samu Zuwa bikin ba yana Wani Abun daban, har Akwai Abin farin Cikin dayafi yazo daurin Aurenshi Dan Allah? Bama wannan ba Arasa wanda Za'a hadani dashi wajen party nan Amatsayin mijina Sai yazeed! Wanda Sam bana kwanar Zama waje daya dashi, Ni wlh da dayanda Xanyi kada naje partyn nan danayi, kawai dan banason bata Ran iyayena ne. Hakuri Xakiyi feenah daga yau Saifa gobe ne kadai Zai wakilce mijin Naki, kuma kikarama mijinki Uzuri Maybe Ba karamin Abu yahanashi Xuwa ba. Naji Dr Zainab kokinsan bantaba ganin koda idonshi daya ba? Mamaki Dr Zainab tayi Cikin Ranta take faadin " gaskiya konice Akaima yanda Akaimawa feenah Xan damu, Auren mijin da baka Sani ba Chaff" Afili cewa tayi kiyi hakuri feenah komai yafaru tsarin Ubangiji ne ba tayanda iyayenki Xasu Zaba miki Abinda Zai Cutar dake. Nifa Dr Zainab ba Xabin iyayena bane Zabin kakar Leemah ce Wannan tsohuwar da Bakinta bayada Control. dariya Abun yasoba Dr Zainab gudun kada tayi feenah takara Hasala yasa ta Shanye, Aini idan nice ke feenah bawata damuwa dazan Nuna Haushi zanba inno na nuna inason Auren. Nima Danice haka Zanyi wlh Kausar dake karasowa wajensu ta fada. Tabe baki Feenat tayi dan kunga Baku din bane, ke Kausar da bakida Hakuri da tuni kin tarwatsa taron. dariya Su Kausar Sukayi, Nidai banason kina damuwa pls kibari Agama bikin nan lfy, Ni dama Inno din yazeed ta baki dayafi dan naso Ace Yazeed Shine mijinki. yamutsa fuska feenah tayi Wlh dasun Yabama Aya Zakinta, Dan dana Auri yazeed gara na mutu ba Aure. Murmushi Dr Zainab tayi feenah Rigima bakisan Wanda yadace da Rayuwarki ba.indai yazeed ne yadace da Rayuwata Toh kuwa kune bakusan daidai ba. Shikenan Dr Zainab ta fada inama Mafarkina yazama gaskiya. Magana Kausar Zatama Dr Zainab cewa wani mafarki, Kawai taji bakinta yayi Nauyi, tashi Take Kokarin yi Amai ya kwace mata, kafin ta tashi ta wanke feenah dake kusa da ita dashi, Amai kawai take ba kakkautawa. Dr Zainab da feenah ba karamin Rudewa Sukai ba dan har feenah tafara kuka. Saida Kausar ta Amayar da duk Abinda ke Cikinta tukun feenah ta taimaka mata Xuwa toilet. Saida ta gyarama Kausar jiki Kafin ta gyara Nata jikin, tare Suka dawo bedroom din Kausar inda Dr Zainab take Zaune. Sannu tai mata, dama bakida lfy ne Kausar?? Lfy ta qalau Maman Haneef Kawai Zuwa Aman yayi! Murmushi Dr Zainab tayi Ok bari na duba ki. Noo dakin barshi Maman Hanif. Kausar Akwai Abinda kike boyewa! ??Ni bawani Abu danake boyewa Dr Zainab. Shikenan idan tayi Wari maji Ai. turo dakin Akayi were ar u my besty? Jin muryan Leemah yasa feenah cewa besty gani Nan. Karasowa tayi, ganinsu Su3 yasa Leemah Shagwabe fuska Shine kuna fira bawanda ya tuna dani. dariya Dr Zainab da Kausar Sukayi yayin da feenah tace kina Raina besty yanzu nayi niyyar kiranki. Saigani koh? Kunsan menene wai kawayen Mufeeda Ashe irin Ankonmu Sukayi. ba dole Suyi ba tunda munki muyi Nasu Kausar ta fada. magana Leemah Xatai Umma tashigo dakin Saiku fito Afara Shiryaku kunsan lokaci na tafiya. Toh Sukace yayin da Suka tashi Suka fita Atare.



Cikin Wasu yan'awanni Akagama Shirya Amaran da duk wanda yagansu Saidai yace Masha Allah. Tsayawa misalta yanda Sukafitoh Sukai Kyau Zai'iya jaaan lokaci dan Haka Nabarma masu karatu Su kwatanta. Karfe8 Na dare jama'a Suka fara tafiya Zuwa babban hold din da yusuf yakama. bayan tafiyar Wasu motoci da kamar Awa1 Akafara iban kawayen Amarya yayinda Aka jera motocin Cikin Kwarewa. Lokaci kadan Nazeer yazo ya dauke Amaryarshi A mota Sukai gaba. Mintuna Kadan tsakani Yusuf yashigo yanama Kausar magana. Madam kutashi muje ko. tare da feenah Xamuje kenan?eh tare Xamu kufito. Jerawa Sukai Suka fita. Kausar Naji dadi da yusuf ne Zai kaimu Wlh. dariya Kausar tayi feenah duk A tsorace kike why? Nima bansan me yasa ba feenah ta fada daidai Sanda Suka karasa Wajen motar yusuf. budema Kausar gaba yayi tashiga yayin da yadawo ya budema feenah. batakawo Komai ba tasaka kai tashiga Cikin natsuwa. ganin tashiga Yusuf beja motar ba yasa Kausar yin magana kana jiran wani Abun ne? Yeah Abokina nake jira! Wake nan? Yazeed! feenah jitayi gabanta Yafadi ba haka taso ba taso Ace tafiyarsu batazo daya ba, Amma yazatayi Mijinta yaja mata. bata Ankara ba taji An bude kofar motar Take bugun da Zuciyarta take yakaru. Sallama yayi cikin Sanyin muryarshi yashiga, kasa Amsawa tayi Sai yusuf ne ya Amsa. Yana Xama Mufeeda dake bayanshi itama tashigo. yamutsa fuska feenah tayi Cikin Ranta tace garama dayazo da matarshi. Shigowa mufeeda tayi tana yamutsa fuska Honey kadawo Nan Nakoma tsakiya mana. da Sauri Yusuf yaja motar yana fadin Zaman ma yayi Ahaka. dan tsaki mufeeda taja yayin data kara matso yazeed Sosai. Shiru yayi becemata komai ba danshi tun lokacin dayashigo yaga Feenah ya fita Hayyacinshi,duk dacewa babu Wani haske Cikin motar bekasa misalta irin kyan da feenah tayi ba, bangare guda kamshinta duk ya cikashi Ji yake inama matarshi ce feenah da babu Abinda Zai hana ya Rungumeta Ayanzu. Kasa daurewa yayi So yake yaji muryarta ko yasamu Sauki, feenah inayini ya taro???? Jin muryarshi kawai tayi Asama hakan Saida yadan daburta ta Cikin Sanyin murya tace lfy. taro Alhmdllh. Ashe mijinki bazai Samu Zuwaba koh? da Sauri mufeeda data kufula tace Honey babu Ruwanka da damuwarta, Nasan dalilin Rashin Xuwan mijinta kawai dama Sotake ka wakilci Shi Shiyasa tahanashi Xuwa, Toh komadai me mutum zeyi Mijina yafi karfinshi Dan daga Sanda Aka gama bikin Nan bama kara ganinshi Za'ai ba. Allah Sarki yar wahala feenah ta fada Azuciyarta. Afili yitayi kamar bataji ba, Haka Kawai taji tanason biyema yazeed Suyi fira kodan tarinka sauraran Haukan mufeeda. Wlh kuwa bro Yazeed yana dan Wasu Abubuwane yasa bazai Samu Zuwa ba, Hope bamu takuraka ba? Lumshe ido yazeed yayi yana Sauraran yanda take magana kamar Mai Rera waka. Nop ba takura sweet Sister kisaki jikinki Xanyi Komai Kamar nine Shi. eh Amma daga Sanda Aka gama bikin Zaka rabu da ita ko? Kaga maganar yin komai ta kare mufeeda ta fada Cikin fushi. dariya Kausar da yusuf Suke kasa kasa Sunsan Cewa feenah da biyu ta biyema yazeed. Alright Sweet brother ai dan bancika Son ka gajiyar da kanka ba. WOW???? yazeed yafada Cikin Ranshi Ashe tana tausayamun, gaskiya ba'ama Zuciyata Adalci ba. Sorry Karki damu dear. mutum dai yaji dashi kauyen yola ne dole yaje, mijin da bedamu da kaiba wai biki guda yace Uzuri, dama Chan dai bayaso aka manna mishi! tabbas Feenah taji Haushin maganar Mufeeda Cikin Ranta Amma yazatayi Gaskiya ai mufeeda ta fada da yanasonta dazaizo. Afili Cewa tayi Sweet bro Ina Auntyn tawane banganta ba?? Murmushi yazeed yayi ya nuna nata Mufeeda gata. dan tsaki feenah taja wannan kayan wanki ne Antyna balaraba Nake fada wadda Xata iya kulamun da brother ta Hanyar son gaskiya da..... kara wayarta tayi yasa takasa karasawa, dubawa tayi text din Kausar ne yashigo kamar haka. "feenah kishareta pls batada hankali yanzu saita nema kuyi fada Cikin mutane, kuma Kinga yanxu ke Matar Aurece" Amsa feenah ta mayar ma Kausar Kamar haka." bana tsoranta Kausar idan da tasan yanda Naji haushin Xama waje daya da mijinta dabatace dani Haka ba, gara na Nuna Mata nima ba kanwar lasa bace, kuma Ni Abinda yasa Nake biye mishi ba'ariga Andaura Aurena bane" Sakon Na tafiya Kausar ta kara turo mata da Alamar kuka???? I know feenah but duk da haka Shareta pls. O.k. feenah ta turama Kausar dashi. Mufeeda dake A kufule kwantowa tayi jikin yazeed Honey Sabida inasonka kana sona Nayima Wasu fintinkau shine Akejin haushina. Shafa kanta kawai yazeed yayi yana Murmushi. Honey kajama yarinyar Nan kunne Akaina. Wace ce Mufeeda? gata nan feenah take kowace. Murmushi yazeed yayi feenah bata tsokaneki ba Mufeeda feenah bata jaaan fada. batai mamaki ba domin bokanta yacemata yazeed yafison feenah fiye da Kowa badan boka yace kada ta takurama yazeed ba datasan yanda tayi ta Rabashi da feenah, Amma bawani damuwa daga gobe ne kawai. gobe iyanzu ina dakinka honey.murmushi yazeed yayi daidai Sanda Suka karasa kofar get din Hold din. yusuf na tsayar da Motar feenah ta bude Xata fita. yazeed naganin Haka besan Sanda yajawo hand dinta ba. Baby Kinmance yau Amatsayin mijinki Nake? marairaice face tayi Namance fito koh. gira yadaga mata Ok. Amma yazeed baby fa kace mata, barta Mana tafara Shiga Ai Hakan ne daidai. kidaina damuwa da irin Wannan Abun mufeeda. Kwafa tayi tafita ta bangarenta, Suma Suka fita. Leemah dake waje tana ganinsu ta tawo Tana Sambatu Cikin Ranta" Oh my God Ji besty da bro Yazeed yanda Sukayi Kamar Shine mijin" besty mekike tunani kike kokarin shigewa jikina? dariya leemah tayi Kinga yanda kikai Kyau kuwa besty! Uhum kema ai kinyi Leemah. Karasowa wasu mata Sukayi Su biyu Inda Sukaja hannun Amaren Wucewa Zasuyi wata Kawar mufeeda tace ga dayar amaryafa. Oho wata ta fada tace mufeeda ta biyota. yanda Akashirya Wajen partyn baya faduwa lokacin da Amare Suka Shiga kowa yaba kyan dasukai yake, kida Akasaki mai Sanyin dadi dan haka kawayen Amaren da Rawa Suka Shiga har Sanda Suka karasa Suka Xauna. Atsakiyan feenah da mufeeda yazeed ya Xauna Sai bangare guda Leemah da Nazeer Zaune inda gabansu Kausar da yusuf ne. Cikin natsuwa da tsari Ake gudanar da Komai. daya bayan daya Aka rinka kiran Abokan Angwaye da kawayen Amare Zuwa iyayen Amare da Sauran Abokan Arziki Suna taka Rawa da Nuna farin Cikin dasuka shiga Awannan Rana, dayawa daga Ciki fadi Suke Saima gobe. Lokacin da Aka kira inno babu Wanda be dara ba hatta yazeed dakejin kanshi kamar ya tarwatse yakuma Rasa dalilin Hakan. dukda damuwar da feenah tayi Kan Rashin Xuwan da mijinta beyiba Hakan be Hanata beyema yazeed kan yanda yake janta da Surutuba.badan komai ba Saidan ta kular da mufeeda. Haka Akarinka gudanar da Komai Cikin Natsuwa. Karshe Amare da Angwaye Aka kira inda Suka taka ba karamin kudi Akarinka watsa musu ba kuwa. tunkan Atashi wajen partyn Mufeeda taja yazeed Sukabar wajen Acewarta Ansaka mishi ido, Cikin Ranta kuwa yanda duk ya maida hankalinshi kan feenah ke bata haushi, musamman dataga Masu Camera Su feenah kadai suke dauka. Koda Akatashi mutane da yawa Suka rinka neman yazeed Saidai Ace yatafi. yusuf ne yadauke su feenah dan komawa tafiyar yanzu hartafi ma Feenah dadi. Saida Kowa ya watse Su Mamy Suma Suka fito. yazeed ta hango Shida mufeeda Suna niyar Shiga wata mota dan haka takarasa Wajen, Ko Amsa gaisuwar da mufeeda kemata batai ba tace my Son yau bakasha magani ba. Kafin mufeeda tagama tunanin maganin me taji yazeed na magana. Haba Mamy yau dinma Saina Sha? Kwarai kuwa yazeed kazo mutafi tare dakasha Saika kwanta. Mamy Dan Allah kibar maganin nan yau banajin dadi. Hakanan Xaka daure dan Albarka. muje Toh Mamy. Haba Honey waye Xai maidani?? dafe kai yayi Hakane mamy Xankai mufeeda gida. dan tsaki mamy tajaa taciro magani ajakarta. Ansa kasha karka dade daka kaita kajuyo. Amsa yayi yasha ya amsa d toh mamy. Wucewa Mamy tayi tana kara tsanar Mufeeda Cikin Ranta. Motar Suka Shiga yazeed yaja Suka bar wajen.



Page....68/70



Cikin Natsuwa yazeed yake driving dinsu,yayin da mufeeda keta Xuba mishi Surutu d Korafi kan yanda yakema feenah Ayau. Murmushi kawai yakeyi,Sai Uhum dayake Cewa. Ganin yasha kwanar gidansu yasa Mufeeda Sakin Wani Murmushi wanda ita kadai Tasan ma'anarshi. parking yayi daidai kofar gidan Su Mufeeda kallonta yayi yadaga mata gira yana mata Alamar ta Sauka. Marairaice face tayi Honey Ina tsoron Sauka dare ne fa pls kafito idan Nashiga gida Saika tafi. ba musu yazeed yafito daga motar yaja hand dinta Xuwa kofar gidan. Murda door din yayi yaji Arufe kallonta yayi bemata magana ba. Eh Honey inaganin Sunyi bacci ne. Cikin Muryan gajiya yazeed yace bakida key ne? I have; let me Check my back Allah yasa ban yardashi ba. Laluben jakarta tafarayi Shidai yazeed kallonta kawai yake. Oh my God wlh Honey banga key din ba! Ki kira friends dinki Su bude mana. Good idea Mufeeda ta fada taciro phone dinta gefe takoma Cikin Ranta tana fadin babu wanda Zan kira Saidai Kasan yanda Xakai dani. Mintuna kadan tayi ta dawo kusa dashi Honey duk wayoyinsu Akashe maybe bacci Suke,Ni yanxu yazanyi Kenan Mufeeda ta karashe maganar tana Hawayen gulma?? Ko Zaki gidanmu ne??, ido Mufeeda ta Zaro?? No Honey Ga Mafita kaini hotel na kwana inyaso da Safe Saina Saka Seemah tazo ta daukeni. Alright yazeed yafada ya juya Xuwa Motar Shi, Bin bayanshi Mufeeda tayi tana kwafa. daidai Hamdala Hotel yazeed yayi parking Motarshi kusan tare Suka fito Suka nufa Cikin Hotel din, Saida ya biya kudi yayi komai Kafin ya Amshi key. mikama Mufeeda yayi Room7 Sukace, kitashi da Wuri kafin Anemiki Ki koma bye. Shan gabanshi Mufeeda tayi Waite yazeed kana Nufin....d Sauri ta mayar da face dinta Xuwa Na tausayi pls Rakani Room din dan Allah. Jan Hannuta yayi yanufa Sama da ita inda Anan Room din yake,yana Xuwa ya karbi Key din hannunta ya bude bakin bed ya Xauna. Ki kwanta bari na tafi kinsan Mamy tace na koma da Wuri. Ok honey b damuwa Saida Safe. Tashi yayi Yanufa kofa....Oh Honey Namance! dame fa? Yazeed ya tambayeta. da Ruwan Nan Zo kaga. dawowa yayi ya Xauna, kusa dashi ta dawo lokacin data Ciro wata Robar Ruwa Cikin jakarta. dafe kai yazeed yayi Naxata Wani Abun ne ma but dan Ruwa kibari idan naje gida Xansha. pls Honey kasha duk yau baka wani Sha Ruwa Sosai ba. karba yayi yakafa kai yashanye tas, tashi yake Sonyi wayarshi tafara Kara. dagawa yayi Hello Mamy! daga dayan bangaren Mamy tafara mgn yazeed ban'isa dakai bako? Cewa Nayi kana kaita kadawo Shine kaje ka Xauna,kasan kana da baki a part dinka,Yusuf nason tafiya babu mai kula dasu yayi Kyau. Mamy kiyi hakuri Mufeeda na rako hotel. Hotel kuma?! Eh Mamy gidansu A Rufe yake. maza kataso Ka tawo yazeed tunda ka kaita ina jiranka. Cikin wata irin murya yadawo yin mgn Toh Mamy yanxu Xan dawo. Yazeed Meke damunka ko bacci kakeji Azo Adauke ka? Shiru yayi bece komai ba Saima katse wayar d yayi. ganin haka yasa Mufeeda tashi tayi kofa honey tashi ka tafi Mamy nason ganinka koh. yamutsa fuska yazeed yayi ya kwanta kan bed din. Murmushi mufeeda tayi tasama kofar key. Rage kayan jikinta tayi ta hau kan bed din yayinda data matsa kusa d yazeed.honey Kasan Mamy Xatayi fishi nidai katafi. yanayin yanda tayi maganar da kamshin turarenta dayake Shiga hancin yazeed Shi yakara saukar mishi d Kasala, Janyota yazeed yayi da Karfi yashiga Wasa da dukkan illahirin jikinta. Ganin haka yasa Mufeeda jawo wayar yazeed daketa faman Ruri takashe gaba daya, Martani tafara mayar ma yazeed Azafafe Lokaci guda duk Suka Rikice gaba daya Sukafita hayyacinsu ganin Haka yasa Nafita Naja dakin ina me kara tsanar Masu halaye irin Na Mufeeda. bayan Wasu Awanni Nakoma dan ganin maike faruwa. Mufeeda nagani tana girgiza Yazeed Honey pls katashi karka Mutu gobe ne Zai kasance Ranar Cikar burina Dan Allah katashi. Cikin Ranta ta dawo yin magana meyasa na tilastama yazeed kan dole yashige ni???? Nashiga3 kardai faduwan Nan da yazeed yayi yasa Asamu matsala!!!! Wayarta taciro tashiga kiran Seemah,tana dagawa Mufeeda tafara magana, Seemah nashiga3 Wlh. daga dayan bangaren Akace Lfy? Dame? Seemah yazeed Nasa yakawoni Hotel muna Xuwa Nasamishi maganin Nan dana dauka wajenki, Nan da nan feelings yatasan mishi Mukafara harka, Saida yaga ina bukatar yashigeni tukun yatashi, Shine Narinka mai Naci Saiya Shigeni Shikuma yana Aa Zunubi Xamu'aikata, dana nace d yawa gani kawai nayi ya Rike kanshi daga baya Yafadi Kasa????Seemah yazanyi kar Aje Asamu matsala fa. tsaki Seemah tayi bafa wata matsala Mufeeda inaganin Shima yana bukatar Abun ne tsoron Allah yazo mishi, Kawai yanzu ki kira ma'aikatan hotel din sutaimaka miki Akaishi Asibiti. Allah Ko Seemah? Toh Xama Xakiyi kitasashi Agaba kina kallo? Aa bari Nakira Ataimakamun. Kashe wayar mufeeda tayi ta fita. Ba'adau lokaciba ta dawo tare da ma'aikata guda2 Na hotel din. Asibiti mafi kusa Xaku taimakamun na kaishe. Hajiya dole Xamu kira police gudun matsala. Kai nifa bawani Abu nayimai ba mijina ne temako Zakumun Zuwa kasa. Jin Cewa mijintane yasa Ma'aikatan daukan yazeed Suka Sauka kasa dashi motar dasukafito tasa Akasashi Abaya yayin da tashiga tafara tuki. Asibiti mafi kusa tayi dashi, Kasancewar dare ne babu wasu mutane A Asibitin yasa Aka karbesu da wuri. Awaje Suka tsayar da mufeeda Suka Shiga dashi ciki inda likitoci biyu Suka dukufa kanshi.



Mamy tunda tayita kiran yazeed tanajin wayar Akashe Hankalinta yakara tashi, gaba daya takasa Natsuwa gashi ba Abun tayi magana Cikin taron mutane yan biki ba. dakinta takoma tana tunani barkatai Cikin Ranta. Kar mufeeda ta Cutar mun da yaro Tunanin da mamy keyi kenan Cikin haka Leemah tashigo ta Sameta. Mamy! Mamy! Saida takirata Sau3 Kafin Mamy ta dago. Mamy bakida lfy ne? Lfy ta qalau Leemah me yakawoki gida Cikin dare? Mamy Wajen bro Yazeed nazo banganshi ba! Wani Abun Zai miki halan. Mamy kawai Son ganinshi Naji inayi. baya Nan Ai yakamata Ki kwanta dare yayi Sosai. toh Leemah ta fada tahau kan bed din mamy ta kwanta. Cigaba mamy tayi da tunaninta daga bisani ta yanke Shawaran kiran mumyn feenah ta fada Mata. bangaren Mufeeda ganin Har karfe4n dare yayi yazeed be tashiba yasa tafara fargaba Cikin Ranta. Excuse ta nema wajen Nursing din Suka barta tashiga. Inda yake ta nufa ganinshi kwance kamar gawa yasa takara daburcewa, dafa kanshi tayi dan Allah yazeed katashi Wlh baxan kara tilasta maka Kan wani Abun ba, pls katashi bansan me Xanfadama Duniya idan ka mutu a hannu na ba. Wayyo meyasa Nayi Haka ne? Baiwar Allah kiyi hakuri mijinki Zai tashi amma yanzu Ana bukatar yasamu Hutu wata nursing tafada. Amma dan Allah zaitashi kuwa? da izinin Allah kuwa. Ajiyar Zuciya mufeeda tayi yayin data jingina jikin kafadarshi bacci mai Nauyi ya dauketa. "HELLO" Fatima Naga kiranki Cikin dare bacci Nayi,ya hidima?? Hidima Alhmdllh Hafsat, Tun jiya ban Samu nayi bacci ba, tun daga wajen party jiya da Mufeeda ta dauki yazeed haryanzu bata dawo dashi ba! Ajiya da dare nakirashi munyi mgn daga bisani yakashe wayar tun Alokacin nacigaba da kira wayanshi Akashe Shine hankalina yatashi Sosai. Subhanallah. Toh ko Katsina ya wuce wajen balaraba? banajin haka Hafsa danjiya hotel yacemun yakai Mufeeda daga baya muryarshi takoma tamai bacci gaskiya ni inazaton Akwai wani Abun,kigafa yanzu karfe6 na safe, karfe10 Xa'a daura mishi Aure idan Abbanshi yafara nemanshi bansan me Zan fada mishi ba. Gaskiya ne da matsala Sosai Bari nakara trying number din tashi,idan batashiga ba Sai nazo Asamu Mafita,Saidai Kada kidaga hankali Har mutane Su gane. Shikenan Hafsa saikinzo din.

Misalin karfe7 Wani dacter yashiga dakin da yazeed yake, tashin Mufeeda dake bacci yayi Munason muduba jikinshi. Tashi Mufeeda tayi tunowa datayi ainda Suke. Dr tun jiya be tashi ba Wlh. Karki damu mun hadamishi da maganin bacci ne Zuwa wani lokaci Zai tashi insha Allah dan kamar yanada damuwa ne, yanzu inason Naga mahaifinshi ko dan'uwanshi na miji. tunani Mufeeda ta tsayayi Yes tafada lokacin data ciro wayar yazeed ta kunnah. Kamar jira Ake nan da nan Messages Suka rinka Shigowa,ga yawan kiran da mutane Sukai mishi.Kafin tayi yunkurin Shiga wani wajen kiran yusuf yashigo wayar. dagawa tayi batai magana ba. Haba yazeed Kasan katara mutane ya Zakayi tafiyarka tun jiya Nake kiranka waya Akashe why? toh Sarkin jaraba ba yazeed din bane. dallah malama ina kika kaishi? Kamin Ahankali Wlh Yusuf ni ba tsararka bace. Mtrwww Mahaukaciya Ina yazeed na tambayeki? kaima mtsww yazeed bashida lfy nakawoshi Asibiti. What? yusuf ya fada da karfi. Idan Xakazo ne kazo Minal hospital kusa da Hamdala Hotel daga haka mufeeda ta kashe wayar.



yusuf be tsaya yima kowa bayani ba yanufa Minal hospital Cikin gudu yake tuka motar Dan haka cikin mintuna kalilan yakarasa Asibitin. Besha wuyar kai kanshi dakin da yazeed yake ba, Shiga yayi ya hangoshi kwance yayinda Mufeeda Na gefe tana chating Awayarta.karasawa yayi da Sauri wajen yazeed daidai Sanda doctor yashigo. Dr yusuf kaine da kanka? Dr Amin dama Nan ne hospital dinka? Wlh kuwa Ashe patient din dan'uwanka ne? Yes yazeed din danake fada Maka ne. badai angon daza'ayi Aurenshi yau ba? Shine Wlh Amin. Oh God wannan itace matar dazai Aura? tabe Baki yusuf yayi eh Su2 ne ma. Ok dr Amin ya fada yayin da yakara duba jikin yazeed. Namishi Allura ne Maybe koyanxu kaga yatashi. Allah yasa Hakan yusuf yafada yayinda yaciro wayarshi.Mamy yakira yasanarmawa komai,tare da Asibitn dasuke. tashi mufeeda tayi ta kalli yusuf ni bari Naje gida nashirya tunda Ance Zai tashi Kasan bayan daurin Aure Akwai partyn dana Shirya Xa'ayi. Ko kallonta yusuf beyiba bare yabata Amsa ganin haka yasa Mufeeda tafita. Bayan tafiyar ta ba dadewa mamy da mumy Suka karaso tare da inno. ganin yazeed Ahaka yasa mamy kara damuwa Sosai. . Karfe tara daidai Abban yazeed ya kira wayar yazeed, yusuf ne yadaga yasa a hands-free Abba ne yafara fada tayaya kowa yashirya tafiya bakai ba yusuf kasani Mata biyu Za'a daura maka Aure dasu bare Kace bazaka Zoba. Cikin Sanyi yusuf yafara magana kayi hakuri Abba yanzu Zamu karaso Wanka yazeed din yake. Kashe wayar Abba yayi yana kwafa. daidai Nan yazeed yafara motse da hannunshi inno ce ta lura dan haka d sauri takarasa bakin gadon ganin haka Suma duk Suka karasa. Ruwan magaryan dake hannun inno mumy takarba tafara Shafamishi hade da tofa mishi addu'a Salati Yayi da karfi lokaci guda ya bude ido yana karanto addu'oeh. Sannu kawai sukemishi harzuwa lokacin dayayi Shiru. Kallonsu yadawoyi daya bayan daya daga bisani yafara mgn. Mamy inane nan? Shafa kanshi Mamy tayi hade d kwallah Asivitine yazeed Matarka ta kawoka. Matata yazeed ya maimaita Cikin Ranshi. Afili Cewa yayi mamy yaushe Nayi Aure kuma? magana mamy Zatai wayarta tayi Kara ganin Abba ne yasa tasa a hands-free fatima duk inda yazeed yake kituroshi tayaya zaimaidani karamin yaro tara da rabi Ace baya wajen daurin aurenshi Kuma yasan mata2 Zai Aura! Kayi Hakuri Abban leemah bari nakirashi. Kigayamai idan bezoba karfe10 daidai za'adaura Auren baza'a tsaya jiranshi ba. Yanzu Zan Sanar dashi zaizo. Kashe wayar mamy tayi gudun kada yakara wata maganar.yazeed da kanshi Ya kulle kasa Shiru yayi, mamy wani yazeed ne Zai Auri mata biyu Ayau?? Da mamaki Suke kallonshi duka. Inno ce tayi magana kingani ko Fatima nagayamiki duk abinda yazeed yake Aikin Asiri ne. Juyawa kan yazeed tayi kaine Nan mijiin balaraba da Mufeeda. Mufeeda Kuma inno! Bayan balaraba din dakikasa Abba ya auramun harda wata mufeeda kuma yanxu? Sakarai kaidin mace kashiga Har na tsawon watanni, Mufeeda kafura kaine kace dole Sai'an dauramaka Aure da ita, Sakacin addu'a yasa tamaka Asiri barikaji.kwashe duk irin Abinda yazeed kema Mufeeda Abaya inno tayi tafada mishi. Tashi yayi daga kwancen dayake yashiga rokon Mamy kan tasa adakatar da aurenshi da Mufeeda Shi bece yanasonta ba. Duk murna Suka Shiga yi Nan da Nan Mamy tashiga kiran Abba Saidai kash baya daga wayar har kusan kira10 tamishi. Ganin haka mumyn feenah tacema yusuf Maza kaje Yusuf kasanar kafin a daura. Kafin nakarasa mumy andaura kallifa10 yanxu. Kaje insha Allah Za'a dace. Fita Yusuf yayi yashiga Motarshi inda yajata d gudun gaske. Nima bin yusuf nayi Abaya dan jin Sadaki Nawa Akabayar?? Lokacin damuka karasa jinayi Ana Abisa Sadaki naira dubu 60 lakadan ba Ajalan ba. dagani har yusuf jikinmu yayi Sanyi Afili yusuf yace Shikenan andaura. Karasawa yayi wajen Nazeer andaura koh? Yashe baki Nazeer yayi yeah Andaura Nawa akafara Sannan yanzu Akai daya na yazeed. da Sauri yusuf yace wace Matarshi ta farko? balarabace Nazir yaba Yusuf Amsa. (??????Nidai naso Naji Sunan balaraba na gaskiya. kufa??) Alhmdullah Yusuf yafada yakarasa inda Abba yake recording din maganar yazeed dayayi y kunnah ma Abba. Tabbas Nasan yazeed ba'a hankalinshi yayi Abunda yamun ba. Tashi Abba yayi dasauri yana fadin Adagata kada adaura dayan Auren.





Page...71/73



babu wanda yayi yunkurin tambayar Abba meyasa yace Adakatar da daurin Auren ba Kuma Shima beyi ma kowa bayani ba Har Akagama gudanar da walimar bayan daurin Aure. Iyayen Mufeeda Ganin dasukai mutane Na tafiya kuma ba'Ayi maganar daurin Auren yarsuba yasa Suka tunkaro Abba danjin ba'asi. Alhji Ahmad yazakace Adagakata da daurin Auren yazeed da Mufeeda Sannan bawani bayani mutane harsun fara tafiya. Hakane Alhaji Rabi'u Naso mubar Zancen dagani Sai Kai Amma tunda kanason jin ba'asi Bari Namaka bayani. Yarka Mufeeda idan ka kasance kabata tarbiyya toh Lallai baka lura da yanda take gudanar da Rayuwarta. kaje katambaya duk wanda kakeso yarka karuwace Cikakka, bayan Haka batada tarbiyya,batada kunya,batada imani bare tausayi.... ?dakata Alhji Rabi'u danka Shi yasa Aka nemomu domin Son yarmu dayake duk da Chan bakusan da wa'innan Halayen ba Saiyanzu dakake Son tozartar damu Cikin dinbin jama'a??? Idan Kai kana takama da Rashin Mutumci Wlh nafika baka'isa Ka wulakantani Cikin mutane ba! Me yasaka tun Kafin muxo nan baka gane danka beyi dacen mace ba Sai yanzu? Murmushi Abba yayi dagakata Alhji Rabi'u Ni ban dakatar da daurin Auren yarka da Dana dan tuzarta ba, Nayine domin kare Dana daga Sharrin yarka, duk da Kace meyasa bansan yarka karuwa bace tun farko, ba Haka Abin yake ba Nasani. kaddarace tasa Dana ya Amince Zai Auri yarka Amma falillahil Hamdu dama Allah ba Azzalumin bawa bane Saidai bawa ya Zalunci kanshi,kuma dama hausawa Sunci Rana bata Karya. Yau Allah ya Sawwakema Dana Kaddarar data Afka mishi. Yarka taso Cutar da yarona ta mishi Asiri dan wata manufarta ta daban. ..... Dan Allah Alhji Ahmad kadakata da Zancen banzar dakake Wannan Ai Shirmene tayaya yata Tasan Asiri bare tasan wajen boka? Zaka iya tambayarta Amma Ni yanzu mataki Zan dauka Akan Abinda yarka tama yarona Na tsawon Watanni! daya daga Cikin Wadanda Suke tare da Mahaifin Mufeeda ne yaja mahaifin Mufeeda dan gefe, magana Sukayi natsawon Mintuna daga bisani Suka dawo. Toh Toh toh Hakane mufeeda bata kyauta ba Alhaji Ahmad Kasan ba'a yabon dan yau,Ayi hakuri komai ya wuce Allah kawoma Mufeeda wani mijin, maganar daukan mataki abarta du Allah. dad din Feenah dake tsaye gefe ne yayi magana Akaron farko. maganar Shigar da kara baza'a janyeba Alhji Rabi'u dan ko Ahmad be Shigar ba ni Zan Shigar da kaina, Sabida yarku taso halaka yazeed dan duk wanda Akaimawa Asiri Anso halaka shine. farar daya Mahaifin Mudeeda tare da tawargashi Su4 Sukafara jaaan ido. Ganin da gaske Abban yazeed kotu Zai makasu yasa daya daga Cikinsu yafara magana. Alhaji. Kayi Hakuri idan Shigar da kara Zakai kashigar da Mufeeda din tunda Itace tayi laifi. Amma kune Mahaifanta ai dad din feenah ya tambaya. da Sauri Alhji Rabi'u yace Wlh Allah mu ba Iyayenta bane kudi tabamu masu yawa tace Muzo Ayi komai Amatsayin Iyayenta! Kallon kallo mutanen wajen Sukafarayi dad kasa Magana ma yayi, Abba ne yayi karfin Halin cewa Xaku iya tafiya. da Sauri kuwa Suka nufa motarsu Har Rige rigen barin wajen Suke. Nan dad da Abba Suka kara Hamdala da Abin ya wargatse Kafin daurin Auren. daga bisani mota Suka hau dan Zuwa duba yazeed din. Yusuf nagani tare da Nazeer gefe Suna magana. Nifa daman Nazir nadade ina Mamakin Yazeed kuma Nasan duk Abinshi daman bazai kawo Mufeeda Matsayin Matar Aure da gangan ba. Hakane Yusuf Nima Nadade Ina mamakin Halin dayashiga Gaskiya. Amma Yusuf Na lura kamar yakamu da Son Sister dinta koh? Tuni ma Nake fadamaka yazeed ya Mutu Akanta, Saidai kaga burinshi be Cika na Aurenta ba, Amma Alhmdllh tunda yarabu da Kaya. Gaskiya kam Ai itama Sister din tawa mijin data Aura Ashe Sunanshi yazeed Shima. Kallon mamaki yusuf yama Nazeer Ah haba Haka kaji Andaura Auren Kodai kanata Zumudi bakaji da Kyau ba??? Nidai kamar Haka kunne na ya jiye mun. garadai da Kace kama Amma banajin kafahimta yanda Aka daura Auren. gira Nazeer yadaga Sama Muje Asibitin Koh. Ok yusuf yafada yayin da yakarasa Suka Shiga Mota. Nazeer wai ita balaraba din yasunanta na gaskiya, ko da Sunan balaraba din Aka daura Auren. Kai haba dai Nafisat Sunanta. Yusuf bekawo komaiba yace Sunanta mai dade Ake kiranta balaraba. Gaskiya kam irin Sunan Sister dina gareta. Ido yusuf ya fiddo Waje tunowa da Sunan feenah Nafisa dayayi. Kafin yakarasa tunaninshi Sun karasa bakin Asibitin. Dan haka besamu damar tambayan Nazir dayakeson yiba. Sauka Sukayi daidai lokacin da Mufeeda ke Shirin Shiga Ciki itama. da Sauri yusuf yasha gabanta Amarya Sai ina kuma? Yatsina face tayi tana Shan kamshi wajen mijina Xani mana. dariya yusuf yayi Cikin Ranshi Afili Cewa yayi Lallai Gara da yazeed ya Sanar dani Ashe. Me kake fada yusuf?? kina tafiya yazeed yatashi Ashe bama wani Abu ke damunshi ba Rashin bacci ne,dan haka yana tashi Aka Sallamemu Yanzu haka yana gida yana Shiri, Shinema ya aikoni nan yanata kiran wayarki bata Shiga shine yace Nazo nafada miki kishirya da wuri 4:00 daidai Xa'a tafi wajen partyn Nan. Yashe Baki Mufeeda tayi Andaura Auren kenan? Eh mana tun yaushe Mufeeda Amaryar yazeed. Murmushi tayi bari Naje mufara Shiri Nida kawayena. Alright Saimun hadu koh. Juyawa tayi tabar wajen yayinda Yusuf yashiga Ciki. Karo yaci da Nazeer daketa faman dariya yusuf bakada Kyau. dariya yusuf yayi barta ai saita garu tukun. Karasawa Sukai dakin da Yazeed yake Nan Suka tarar dasu Abba yazeed kuwa kamar bashi bane mai ciwo Kara tattaunawa Sukai Kan maganar karshe Dr ya Sallamesu ganin yazeed din yasamu lfy. Fita Sukai gaba daya Aka dunguma gida dan cigaba da hidimar biki.



Amare da basusan ma me'Ake ba Shirunsu kawai Suke Suna nishadi.Dan yanzu gaba daya feenah tacire damuwar Wani dan yola dazata Aura tabar ma Allah Acewarta meyuwa Shine Alkairi Atare da ita,dan Haka bataga Amfanin yawan damuwa ba. Dr Zaynab ce ta katse firar da Kawayen Amaren keyi. Alhmdllh dai Leemah Anzama Matar Nazeer yau baki baya Rufuwa. dariya Leemah tayi Ai Anacemun Andaura Naji gaba daya banida wata matsala. dariya duk dakin Sukayi. feenah yasunan mijin Naki ne wai? Tabe baki feenah tayi Oho ina Nasani. mtsww wata kawar Su feena taja tsaki Sunan mijin ma Sai Anmana Rowa. da Sauri wata daga Cikin kawayen tace Nifa dazanzo gidan nan naji Anacewa Sunan mijinta yazeed harwasu mutane nacewa takwaran brother din Leemah. ido feenah ta fiddo waje Kafin tayi Magana Leemah tariga. Wooow besty Sunan mijinki me dadi kinga bakyason bro dina Amma Allah yabaki mai irin Sunansa. tabe Baki feenah tayi bahaka Naso ba Wlh Najima Nakara tsanar Auren Nan Sabida Sunan nan. dariya wasu daga Cikin kawayen Sukai kyadaiji dashi Sunan Akwai Dadi Wlh. da Sauri Dr Zainab tace Ashe da Rabon Zancigaba da kiranki Feenar yazeed. Kara tsuke fuska feenah tayi ni banaso Sunan nan. Sallaman inno ce ta katsesu Ayeririri ina Amaryar yazeed da Amaryar Nazeer. Kausar ce tayi Saurin cewa kingansu Nan inno. Toh Nafisatu dai Anki jikana tsaka gashinan kin kara Samo mai Sunanshi. tsaki Feenah taja toh Miye yashafeki? da farko hardacewa Sunanshi Musa! hehehe yashafeni mana tunda nice na hada dole Nayi magana, kuma manta Sunan yaron Nayi da farko. Ai Saikiyita tayi feenah taba inno Amsa. kyadaiji dashi yar'uwar tsaka kawai. Halimatu jikata. Na'am inno ta, kinshigo kinata damun besty dita.kinci gidanku kinfi sonta Akaina kenan? Wace ni inno kawai banason Kina damunta ne. dama Albishir nazo fada miki tunda bakyaso bari Nafita. Inno yi hakuri fadamun dan Allah. Kafuradai Asirinta ya tonu, yau Asirin datamawa tsaka ya karye yace kada Asake adaura mishi Aure da ita Saida balaraba kadai, kuma yanzu Angama komai bata sani ba dan haka kada kufada mata idan kunga tana hauka kubarta tayi tagama. Wani irin Tsallen murna Leemah tayi kwarai Addu'ata ta karbu Alhmdllh. Alhmdllh duk Sauran yan wajen Suka fada Dan babu wacce bata tsani Mufeeda Awajen ba. juyawa inno tayi Xata fita Nafisatu bakice komai ba. ?kinga ni beshafeni ba kirabu dani inno. Kwaikwayon yanda feenah tayi Magana inno tayi dan Allah Kawayen Amare dani da feenah wayafi wani Kyau. dariya duk Sukayi inno wazai hada kinfita Kyau Sosai. Jujjuyawa inno takarayi tabar dakin dariya duk Suka Saka Hakan ba karamin batama feenah Rai yayi ba. Cikin fishi tafara magana badai tashigo tafita haka nan batai maganar Wani ba, ko waye yafadamata Mufeeda Asiri tama yazeed Oho? Mamy ce tashigo tare damasu Make-up gaisheta duk Sukayi. Gashinan Xa'a fara Shiryaku Zuwa 4 Xa'atafi party dan haka karku batamana lokaci. Toh Sukace Mamy tafita yayinda masu make-up din Sukafara yima yanmatan. Haka Amare suma Anware musu Wa'inda Xasu Shiryasu. Awa3 Aka bata wajen Shirya Amare tundaga kan makeup Xuwa dress idan ka kalla Zakasan ba karamin kudi aka Kashe ba. Ni kaina Nayi Mamakin Chanzawar Amaren Cikin kankanin lokaci. Abinka da fararen fata ga Kyau kuma Ankara da kwalliya da Ado. farin gown duk Suka Saka yayin da dan kune Sarka Xuwa Abin hannu duk na daham ne kai yanda ma Zan misalta Shigar tasu bansani ba dan Sunyi Kyau harsun gaji. Kawayen duk Ankon Material Sukayi golden Colour Suma Sunsha Kyau Ahaka Suka fita Xuwa motocin da Aka tanadar musu. bangaren iyayema ba'abarsu Abaya ba material kalan Maroon Sukayi Inda ka kalli Mamy da mumy Kasan Cewa matan manyan mutane ne Dan duk adon Daham Sukayi. Haka bangaren Angwaye da Abokansu Shadda Sukayi Calar golden yayinda Angwaye Sukayi fara. duk wanda ka gani Cikin farin Ciki yake musamman yazeed dayakejinshi Cikin kuzari da Nishadi. Ahaka Suka dunguma Xuwa Wajen partyn.



Lokacin dasuka karasa Angama Shirya komai inda Aka kawata wajen da adon golden and white duk Wani mai taya Amare da Angwaye murna ya yaba da tsarin wajen. Gaba daya Manyan mutane Suka Hallaci taron na yau. Kowa kagani Cikin Shiga ta Alfarma. jera kawayen Amarya Akai agaba Suka Shiga inda gagarumin kida Mai dadi ketashi. yazeed da feenah ne tsakiya inda Mubeena da mubeen Suke agabansu Rike da flowers.bayansu Nazeer da Leemah ne Sai Kawayen Amare da Abokan Angwaye Abaya inda kowacce take Jere da boyfriend dinta. Feenah Cikin Ranta ba karamin haushin yanda Akahadata da yazeed take yiba dan bayanda Zatai ne,hartafi sakewa Adayan partyn dayake Akwai Mufeeda, Wannan karon kuwa ba Mufeeda Dan haka duk ta takura. Cikin Natsuwa kowa tasamu wajen Xamanta inda Aka Raka Amare Nasu wajen Zaman.kowa yaga yazeed da Feenah fadi yake dama tare Aka hadasu, wainda basu sansuba kam fadi Suke Amarya da Angon Nan Sun dace. Cikin kwarewa Akafara Shirya partyn yanda yadace daga bisani Aka nema babbar Kawar feenah data taso tabada labarinta. Leemah ce ta tashi dan tayi Alkawarin ita Zatai attending din feenah. Cikin takun kasaita takarasa wajen take Akasaki tafi ganin Haka Nazeer yatashi yabi bayanta, da Sauri yusuf yace Uban yan kishi daganan kabada labarin ango. dariya Nazir yayi yakarsa kusa da Leemah inda tafara bada labarin feenah. """"Asslam Alaikum. My Name Is Leemah Ahmad am here to attend my friendly feenah Faruk. Feenah She's my frind from Nursery Skul, She's best nys lady, She's beautiful, She's jealous She have a good heart Kai feenah She have Everything I love her because She's Comes from a family that has no problems. And do you know what's her Secretly? She Can Cook Amazing food "wow" She Can Cook Arabian food, india,Turkey nd She meals tuwo Kai hardamaa dakan Sakwara duk Xatayi. Thank you to All peoples dasuka halarci Wannan bikin Allah yamaida kowa lfy."""" Tafi kawai kakeji Raf Rag Raf karshe Nazir ne yabada labarin yazeed yayinda Suka dan chashe. Daga bisani Kausar da yusuf Sune Suka bada labarin Leemah da Nazeer dan feenah kin tashi tayi. Haka Aka rinka gudanar da komai cikin tsari harzuwa lokacin tashi yayi. daret Kowacce gidansu Akawuce da ita fada kuma Akaimusu Cikin Natsuwa kamar yarda Ake ma kowacce Amarya daga karshe da kuka duk Akasasu Amotoci Dan kai kowacce gidanta. Saidai mutane duk mamaki Suke ganin gaba daya motocin waje daya Sukebi. ba kamar Kausar dataga hanyar gidanta Akeyi.kasa Shiru tayi ta tamayi Yusuf. Cemata yayi dama yazeed da Nazeer kusa da gidanshi Sukai gini Amma Shi feenah da Akayo da'Ita nan ne Abin yake bashi mamaki. Inaganin gidan yazeed Xa'aikata kafin mijin nata yazo ya dauketa shikuma Akawo mishi matarshi. Tabe baki Kausar tayi itadai Akwai Abinda take tunani. Haka kuwa Akayi Ana Sauka Akafara Shiga gidanjen biyu dasuka Saka na yusuf Atsakiya. Kasancewar Amaren Sanyi Suke da lullubi yasa basu gane me Akeba.kukan dasuke kuma ya hana Su Saurari me mutane Ke fadi. Saida yan'kawo Amarya Sukagama duba gidajen Kafin Suka kama Hanyar komawa Suna yaba irin tsare tsaren ginin gidanjen. Mamy Aka bari da feenah inda takara mata Nasiha Sosai daga bisani ta tafi durkushewa feenah tayi tacigaba da Raira kukanta Kamar Karamar yarinya. bangaren leemah itama mumy barinta tayi tacigaba da kukanta Kamar Wanda Akaimawa mutuwa.



(Mufeeda fa??????????)



Page...74



Lokacin da Abokan Angwaye Suka Rakasu gidan yazeed Suka fara Shiga. barinsu yayi Sukacigaba da Surutansu irin Na barkwanci. daga bisani daya daga Cikinsu ya bukata da Afito da Amarya. Kai tsaye yazeed yace be daukotaba Dan haka Sutafi bacci yakeson yi. Tashi Sukai Suna fadin kaidai Kace A hannu kake Mun tafi Allah yabada Zaman lfy. Kala bece musu ba harsuka fita Xuwa Raka Nazeer. Dawowa baya yusuf yayi Zuwa wajen yazeed, Kai Ango yaushe Zamu dauko Balaraba ne??? Dan tsaki yazeed yaja Abba yace Anriga Ankawota. dan mamaki yusuf ya tsayayi Cikin Ranshi yake fadin kardai Abin da nake Zato Shine? Afili Saida Safe kawai yama yazeed yafita. Kusan dai duk irin barkwancin da'ake Ranar Aure Nan ma Haka Sukai A gidan Nazeer tare da Addu'oeh Zaman lfy karshe tashi Sukai Sukatafi, Yusuf nafadin Adaibi kanwata A hankali. dariya kawai Nazeer yayi dan yagane mai Yusuf Ke nufi. karasawa yayi dakin da Leemah take Cikin kuzari da kara gdy Ga Allah daya mallaka mishi Leemah gashi Gata Ayau. Tsakiyar bed take durkushe da kanta da Alamu har yanzu kuka take bata bariba. da Sauri ya Aje ledan daya Shigo da ita ya nufa kan bed din. jawota yayi jikinshi baby bakya farin Cikin kasancewarki tare dani Ayau Shiyasa kike kuka Haka koh? da Sauri Leemah tafara girgiza kanta Alamar Aa. baby feenah yola fa Aka Akaita kuma....batakarasa maganar ba takara Sakin Sabon kuka. Rungumeta Nazeer yayi yayinda yashiga lallashinta da maganganu masu Ratsa Zuciya. tuni ta kawar da tunanin da take tare da Shanye kukan Nata. bacci ke sonyin gaba da ita ganin haka Nazeer ya dauko ledan daya Shigo dashi. Kajine Aciki hade da free milk. da Ker yasamu ta yarda taci kadan Zuwa yanxu ita kanta tasan harda tsoron da take ji Nashi. Nazir ya ganota Dan haka Cikin Sanyin murya da lallashi ya Umarceta data tashi tayo Alwala. bata bata lokaci ba tafito Raka'a biyu Sukayi lokacin dasuka idar addu'oeh yarinka kwararomusu Na neman Albarkan Aure tare dasamun Xuri'a dayyiba. karshe tambayoyi yashiga mata tana bashi Amsa daya bayan daya har Xuwa lokacin da bacci yayi gaba da'ita Anan kan pray mat din. Murmushi kawai Nazir keyi yayin da yake kara godeya ga Allah. Haka kawai yaji Son Leemah na Kara Ratsa Zuciyar Shi. Lokaci daya ya kalleta yanayin yanda take bacci hade da Sauke Numfashi Ahankali ba karamin burgeshi yayi ba. dan yatsa yakai kan lips dinta yana Shafawa Ahankali yana lumshe ido. Wani irin murginawa tayi wanda yaja hijaf din dake jikinta yayewa Wow Nazir yafada lokaci daya yakai hand dinshi kan Brest dinta. Shafawa yarinkayi Ahankali yana fitar da Numfashi. Cikin bacci Leemah tajita Cikin wani irin yanayi tun tana tunanin mafarki takeyi hartaji Abun yana yawa. Ahankali tafara bube idonta ganin Nazir datayi Ahalin dayake ba karamin tsorata ta yayi ba. pls Nazir kadaina banaso bacci Zanyi....bakinshi yasa ya hade da Nata Lokaci daya taja wani irin Numfashi jin Haka yasa Nazir yashiga kissing dinta Cikin wani irin Salo hade da kwarewa. Kafin wani lokaci duk Sunfita hayyacinsu ganin kasan bazaimusu ba yasa yadauketa Zuwa kan bed. Wasa yake da duk illahirin jikinta yanda yakeso yanayin da bata taba Shiganshi ba Leemah ta tsinci kanta Ayau Dan tun tana nokewa harta Tsinci kanta da beye mishi. Lokaci guda tafara kukan ya Rabu da ita Nima jin danayi Nazir na karanta addu'an Saduwa da iyali yasa Nafita nabar dakin Ina Musu fatan Samun Zuri'a dayyiba.



*ina kara godiya gareku Masoya book dina masu kirana a Waya da masu turamun messages harma da masu Cigiyata a Sauran groups Ngd Allah yabar kauna?? da wannan nake kara Baku hakurin jinkirta post danake Ayanzu, wanda Suka Sani Sunsan Cewa ada Ina post A kullum yanzu inafama da Rashin lfy Shiyasa kukejina Shiru. but Alhmdllh book din gangarane yanxu y Rage. Allah yabani ikon Kammala Shi lfy*



Page....75



bangaren Su yazeed tunda yashiga Room dinshi bekara tunanin fitowa ba dama Ga gajiya tunanin Halin da Mufeeda tasakashi yadanyi daga bisani bacci yayi gaba dashi, hankalinshi kwance yake baccinshi bedamu da wata balaraba dake Cikin gidan ba bare yabi ta kanta. bangaren feenah banda kuka babu Abinda take Zuwa yanzu harda kukan takaicin Wannan wani irin miji Ta Aura?! Anyi biki Ance Ayau Zaizo gareta tabbas Kuma taji Shigowar Abokan Ango har Xuwa lokacin dasuka tafi kenan beda niyar Zuwa ya ganni. Lallai besan wacece feenah ba indai nice Muzuba. Tunanin da feenah tarinka yi kenan Cikin Ranta. Koma dai maganar Mufeeda gaskiya ce datace mijin nawa baya Sona lika mishini Akai? Kuka ta kara fashewa dashi Lallai da yau Nakara tabbatar da iyayena basa Sona. Toh Amma iyaye Sun taba haihuwar yara Suce basa So kuma? Rasa Amsa tayi Ga bacci dake Cinta hade da yunwa karshe Leemah ce ta fado mata a Rai wani Sabon kukan ta Saki Saida tayi mai isarta kafin ta tashi ta dauro Alwala Nafila tarinka jerowa Dan batajin Zata iya bacci adaren yau. Bangaren Mufeeda tun lokacin data bar hospital Lokacin da yusuf yace mata an Sallame yazeed daret gida ta Wuce daga Nan Sukashiga Shiri da kawayenta Dan Zuwa wajen party. Sun Shirya tsaff tashiga jiran yazeed yazo daukarta tare da kawayenta. Saidai kusan Awa2 Aka kara kan lokacin da'akai Alkawarin Xuwa wajen partyn, ba yazeed ba labarinshi. ganin da Mufeeda tayi kawayenta Sun fara Surutu yasa tashiga kiran Number din yazeed domin taji ba'asi. Saidai tayi trying kusan sau30 numbern bata shiga Ga wani Karin takaici Sam Number din yusuf dake wayarta Itama bata Shiga. ganin lokaci na kurewa yasa Zuciyarta ta yanke mata Shawaran ta kawo hayan motoci. Hakan tayi kuwa lokacin dasuka karaso Cewa tayi yazeed ne ya turosu Sabida Bejin dadi Sosai yasa Zai wuce daga gidansu. da Haka kawayen nata Suka gamsu Suka hau motoci Zuwa wani babban hold wanda Mufeeda ce ta Zuba Uban kudi ta kamashi duk dan Cewa bikinta ne Zai kasance Abin kwatance A fadin Najeria. Lokacin da Suka isa mamakin Rashin ganin kowa kawayen mufeeda Suka Rinka yi. kauda Zancen Zucinta tayi yayin da tasheda musu cewa dama ita da kawayenta ne kawai wannan partyn bata gayyace kowa ba. Haka Suka Rinka gudanar da Shakiyancinsu Su kadai yayin da Abin Duniya ya ishe Mufeeda tama Rasa wani irin tunani Zatayi Alokacin. bata kara tsinkewa da Al'amarin ba Sai Alokacin dataga lokacin tashi daga party yayi babu Alamar yazeed. Tasan dole kawayenta A wannan karon bazasu yarda da ita ba,musamman idan tayi musu karya lokacin dazasu tambayeta motocin kai Amarya. Cikin damuwa tacigaba da kiran Number din yazeed Still Akashe babu Abinda bata Rayawa Cikin Ranta. da Haka lokacin tashi yayi. Wata Aminiyarta ce ta Sameta da maganar datake tunani Cikin Ranta. Cikin Sanyin murya da inda inda ta bata Amsa da ba gidan yazeed Za'a wuce da itaba Sabida bashida lfy tarewa Saidaga baya. Jin haka yasa kawayen Mufeeda Suka fara kuskus harda masu yada mata habaici.tayaya Angama party ace ba gidan Amarya Za'a wuceba hasalima Saidai kowa ya nemo motar dazata maidashi gida. bayanda Zatai Dan batada mafita bare bakin maida musu Amsa da Haka duk Suka watse Suna masujin haushin Mufeeda,wajen ya rage daga Ita Sai Aminan ta Khady da Seemah wanda Suma Sunfara tsinkewa da Al'amarin mufeeda Dan haka Suka karaso wajenta danjin takamaimain Abinda yake faruwa. Mufeeda Akwai matsala ko?? dago Kai Mufeeda tayi ta kalli khady data wurga mata tambaya! Lokaci guda tashiga girgiza Kai Nop bawata matsala kuzo mutafi. dafata Seemah tayi Mufeeda Akwai Abinda kike boye mana. Hawayen da take makalewa ne yashiga Zubowa Seemah Wlh nima nakasa gane Abinda ke damuna. Amma Mufeeda Ina yazeed? Ina yan uwanshi? Aiya Sanina wannan partyn hade da yan uwan yazeed Za'ayishi maimakon haka Sainaji kince dan kawayenki kawai kikayi, me Hakan ke nufi ne???? Seemah Hakan danafada Shine Mafita tabbas gaba daya na hada partyn Amma tun tuni nake kiran Number din yazeed bata Shiga, dan haka nace Mushirya Muzo Still kina ganin nan nima bashi ba danginshi Ni ina tunanin yana gida besamu Sauki ba. Nisawa Seemah tayi Alright idan ba damuwa muje gidansu yanzu dan muji komai tayaya Andaura Aurenku kuma Ace a gida Zaki kwana. Gaskiya kutafi Ku ni gida Zani dare yayi khady ta fada tana murguda baki. Ok Sukace yayin da Suka hau mota dan Xuwa gidansu yazeed. Lokacin dasuka isa gidan Shiru da Alama kowa bacci yashiga. Sallama Sukai inno kadai ce a parlon ta idar da Sallah. Ganin Su mufeeda yasa tayi Murmushi wanda ita kadai Tasan manufarshi. kunzo neman tsaka koh? da sauri Mufeeda ta daga kai eh Kaka yana Ciki ne? Chaf ai tunda muka taso wajen party Aka kaima yazeed Amaryarshi karfe9 Shima yabar Nan yanufi gidanshi. ba Mufeeda kadai ba hatta Seemah Saida tasha jinin jikinta. da ker Seemah tayi mgn kaka kina nufin yazeed yana gidan dayar matarshi? Kwarai Kuwa yanachan yana Raya Sunnah. Magana Seemah Zatai Mufeeda tajata Sukabar parlon. Tabe baki inno tayi Cikin Ranta take fadin Saima idan kinji Yafasa Aurenki. Mufeeda dakin Bari munji komai ko? No Seemah muje da Safe masan Abunyi.



Washe gari tunda Sanyin Safe Naji Ina Muradin kaima Amare Ziyara??Dan haka Na yanke Shawaran Fara Zuwa gidan Halimcy. karfe 6 daidai Nakarasa gidan Captain Nazir.Nayi Mamakin ganin lovers din Xaune a parlo Leemah Sai faman Shagwava take Xubama Nazeer Shikuwa Sai lallabata yake Kamar egg. Cikin Raina Nake fadin ya'da tashin Wuri kuma Mrs Captain. Nazir naji yana fadin Sorry My baby Ki dauri kisha kadan. Zakiji Normal. Kara narkewa tayi jikinshi baby ni banasha pls. Oh God yazakisha magani bakici komai ba. Naji Sauki fa. Ok meyasaki kika kasa bacci toh? bakaine ba. Murmushi Nazir yayi iam Sorry Leemah bazan kara ba. Shagwabe face tayi toh katafi Room dinka Nidai. dariya yayi idan natafi Xakiyi bacci toh? Um'um ni banaji. U see leemah bakida lfy pls kisha tea din kadan. yamutsa face tayi tana kokarin tashi.ganin takasa yasa Nazir tashi daukarta yayi chak yanufi toilet da ita. Zillewa takeyi baby Nayi wanka fa. I know Amma bakiyi d Kyau ba.Ok kabari nayi mai Kyau da kaina. bebi takantaba yashiga cire kayan jikinta yayin da ya hada mata Ruwa mai Zafi Sosai da ker yasamu tashiga. Zakidaina jin Wannan kunyar Soon. turo baki tayi wanda Hakan yasa Nazir Kama Dan bakin nata kissing dinta yafara Sosai tun tana tureshi Harta hakura. Saida yagaji dan kanshi Kafin y yashiga gasa mata jikin. Su leemah Sai wani narkewa Ake hade da Shagwaba iri iri. Suna fitowa ya hada mata tea Nan ma da ker yasamu tasha kadan Saida yaga ta Shanye yabata magani kafin yashiga Wanka. bawani dadewa yayi ba ya fito gabanta yashirya inda take tafaman Rufe face.Murmushi kawai yake yana mamakin irin kunyar Leemah. Magana yakeson yi wayarshi tafara kara. dauka yayi ganin me kiran yasashi dagawa da Sauri. Sallama yayi. Yashiga gaisawa Cikin natsuwa. Eh Alhmdllh Abba. Toh insha Allah. Ok Zataji. Toh Saimun karaso.kashe wayar yayi ya fuskanci Leemah. Shafa kanta yayi Abba na gaidaki Leemah. turo baki tayi Shine Ni bekirani ba Saikai. dariya Nazir yayi Sosai yayin da yaja hancinta Cewa yayi nakai mishike yayi missing dinki. Ido Leemah ta fiddo waje lokaci guda ta tashi haba dai? Serious cewa yayi yana nemanmu karfe9 daidai. Murna Leemah tafara Bari nashirya tun yanzu.dariya Abun yaba Nazir kenan kinason Zuwa,bakisan ko laifi mukai ba! dariya Leemah tayi Saidai ko kaine kayi lefi Amma Amarya bata lefe, baby kasan yanda nayi missing din Mamy yau daya kawai? dariya Nazir yayi Sosai Ok Kafin kitafi Zokiji wata mgn. Matsawa tayi yayin data mika kunne.lokaci guda tafara girgiza Kai Nidai da Zafi banaso. Shikenan mufasa Zuwa. marairaice fuska tayi toh kabari mudawo. Murmushi Nazir yayi Alkawri kikayi. Na yarda Amma bada Xafi ba. dariya Nazir yayi Ok na yarda.





Sanye yafito da Sleeping dress da Alama tasowarshi daga bacci kenan, fuskan nan adaure kamar betaba yin dariya ba ya Nufa kitchen. bejima ba yafito yanufa dakinshi phone yafito dashi yakara komawa kitchen dafe da cikinshi ko ba'a fadamaka ba Zaka gane ba karamar yunwa yake jiba. indomie ya dafa hade da ruwan lepton yafito kamar ya wuce dakinshi saikuma ya yanke Shawaran Zama a parlon. Cikin Natsuwa yake breakfast dinshi bangare guda yana Chat a wayarshi. Saida ya Kammala yayi yunkurin tashi wayarshi daya dake gefe yaji tana Kara kai tsaye daya duba mai kiran yadaga hade da yin Sallama. daga dayan bangaren naji Ana fadin yazeed katashi Lfy? Lfy qalau Abba. Toh Alhmdllh idan kagama Abinda kake Xuwa karfe9 ina nemanka. Abba badai wata matsala koh? ba komai yazeed inada magana daku ne. Ok Sainazo Abba. Madallah katawo tare da iyalinka. dafe kai yazeed yayi danshi Shaf yamance da wata yake Zaune Cikin gidan, Toh wannan wace irin mace ce haka? Tabe baki yayi tasha Zamanta idan Saina nemeta. Ko bakajine yazeed? Inaji Abba me kace? Nace kazo da iyalinka. toh Abba insha Allah. jingina yayi da kujeran dayake kai Nikam yaushe Xanfara Samun Abinda nakeso? bashida amsa dan haka yatashi Xuwa room dinshi.daret toilet ya fada Wanka yayo yafito Cikin kankanin lokaci yashirya Cikin Shadda Sky blue colour. feshe jikinshi yayi da turaruka ya dau Makullin motarshi hade da wayoyinshi yayi Waje. kashe tvn dake kunne yayi yanufa waje. dafe kai yayi tunowa da maganar da Abba yamai. Yanzu nakii daukarta Abu yazama matsala mtsww yaja tsaki yanufa part din daya dabbatar Anan Amaryar take. Saida yayi tsayuwar kusan minti20 kafin yayi Shahadar yin Knocking din door din. Kwance take kamar Mai bacci Amma tunani ne fal Cikin Ranta. daga ganinta Kasan ba karamin Abu ke damunta ba domin face dinta fayau yayi ga idanunta dasuke a kumbure. Kamar daga Sama taji Ana knocking, hawayen dake face dinta ta goge kamar bazata bude kofar ba Saitayi tunani,tashi tayi tanufi kofar tana mai addu'a Allah yasa ko Kausar ce.



Page....76



Wani irin mummunan faduwa taji gabanta yayi lokacin data daura Hannunta kan kofar. dafe kirjinta tayi tana maimita kalman innalillah. Jitayi gaba daya batada kuzarin dazata iya bude door din gashi takasa dauke hannunta kan kofar bare Taga mai bugawa. Yazeed da gaba daya Ranshi yagama baci jiyayi kamar ya juya ya bar Wajen, Amma Ina bayajin Zai iya tsallake maganar Abba dayace yatawo tare da iyalinsa. Mtswww Wannan wace irin mace na Aura? Ba mamaki kofar ma batasan yanda Ake budewa va, ba mamaki tunda yar kauye ce. Juyawa yayi Afusace yakoma part dinshi. bejimaba yafito dauke da wani key din a hanunshi. kofar ya Nufa duk da faduwar gaban dayakeji befasa Kai key din kan door dinba, murzawa yayi ya tura kofar da karfi! da Sauri feenah dake tsaye bakin kofar tayi baya tana kara kiran Sunan Allah. tsaye yayi yana kallonta duk da baya ta juya mishi yanason yagane wace yarinyace Wannan? Wacece kuwa banda yar kauyen da inno ta hadaka da ita Xuciyarshi tabashi Amsa. dan tsaki yayi Cikin Ranshi Afili karfin Halin danne Zuciyarshi yayi ya juya baya yafara magana. "Ke wace irin bagidajiya ce, tun tuni Nake Knocking Anan kamar kurma,tun jiya kin Rufe kanki Saikace Aljana, karki damu idan Dan nine basonki Nake ba Umarnin iyayena nabi kuma kisama Ranki Zamanki Cikin gidan Nan na dan lokaci ne. Then kishirya yanzu Zamu fita minti5 Nabaki. feenah da tunda yazeed yafara magana ta juyo da mamaki duk da baya ya juya mata Bazata kasa gane Siffar yazeed ba, bare muryarshi da takeji karara. Shafa idonta tayi dan gasgata ba mafarki bane. Ganin Zai fita tayi Saurin Cewa yazeed! Zaro ido yayi Arazane jin muryar dayaji jiya Amafarkinshi, kasa juyowa yayi Sai wani dan Murmushi dayayi meyasa bazan daina tunanin feenah ba yafada Cikin Ranshi. Juyawa yayi Zai fita Still muryar yakaraji Cikin Sanyi ance yazeed! Wannan karon juyowa yayi gaba daya yana fadin Aljana inno ta Aura mun. Kusan tare Suka fiddo ido Suna jaaa da baya, girgiza Kai Suka Shigayi lokaci daya. Aa dan Allah kiyi hakuri Wlh kakatace tasa Aka Auramun ke,A iya Sanina ban taba Sabani da kowa ba yazakizo kicutar dani da Sufar wacce bazata Iya Cutar da kyankyanso ba bare dan Adam???? da Mamaki feenah ke kallonshi lokaci guda taji tsoron nata yafita ganin duk yanda yazeed yafita hayyacinsa, Abinma yaso bata dariya,Saidai Al'ajabin dake Ranta bazai Bari Tayi ba. turo baki tayi ta goge hawayen face dinta lokaci guda ta Wurga mishi harara. dan Allah Ni Mai yakawoka gidana malan?kazo kamar Wani Wanda yayi Shaye Shaye Kana Surutai,ni Rashin Son matarka da bakayi be Shafeni ba pls kafita bana bukatar Ziyarar ka.  ??"She is"! Yazeed yafada Aranshi. Saisaita kanshi yayi feenah har yanzu baki bar tsiwa ba, kinzo gidana Kuma kina fadin Nafita, pls Ce balaraba tafito Zamu fita. Ashe Anan kika kwana,Anfasa kaiki yolan ne kokuma har yanzu mijin naki besamu lokacin dawowa bane? dafe kai Feenat tayi takoma bakin bed ta Zauna. Wai me wannan yake fada ne? Yana nufin gadin matarshi Nazoyi Nan Shine Sukacemun Zama Zanyi kafin Akaini yola Yau? toh Ina balaraba din? Maybe ko wani dakin ta kwana daban. Tabe baki tayi Sorry Na dauka gidan mijina ne,bansan Nan bane Amma Ni bankwana tare da matarka ba. gira yazeed yadaga Sama Ina tunanin tana wanchan dakin. juyawa yayi yafita Zuwa dakin dake kusa Dana feenah. Ganin dakin bude yasa yashiga Kai tsaye. Ware hannu yayi lokacin daya gama dube dube baiga Kowa ba. fita yayi yakoma dakin da feenah take, Sister bata Nan fa kishirya mutafi tare. No feenah ta fada da Sauri ni bazan fita batare da mijina yace ba, katafi ina tunanin ko matarka tana gidan Mamy fa. Shiru yazeed yadanyi na lokaci kafin yadaga baki yayi magana wayarshi tafara kara....dagawa Yayi da Sauri ganin Abba ne ke kira. Hands-free yasa phone din yafara magana. Hello Abba! Haba Yazeed kai kadai fa muke jira. Abba kayi hakuri natsaya jiran balaraba ne kuma banganta ba, Sai Feenah Dana gani A gidana! Shiru Abba yadanyi badamuwa kataho tare da feenah din. Amma Abba tace bazata fita mijinta be Saniba. Bani feenah din idan kuna tare. Mikama feenah yayi ta karba Hello Abba ina huni? Lfy qalau yar Albarka ya bakunta. Alhmdllh. Kibiyo yazeed inason ganinku Yanzu, mijin Naki yana nan. toh Abba insha Allah. Mikama yazeed wayar tayi batajira mai zaice ba tashige toilet. fita yayi adakin yanufa kitchen breakfast yashiga ya hadama feenah mai sauki lokacin dayagama yayi daidai dafitowarta Subhanallah ya furta Cikin Ranshi yayin daya dauke idonshi Akanta. Itama kallo daya tamai ta kauda kai. "Muje ko" Ga breakfast. No bana bukata Ngd. kallonta yazeed yayi tunda yake ba'a taba yimai irin wannan Abun ba, waima meyasa Nake damuwa da ita haka ne? tashi yayi yafita tabishi Abaya.



Karfe10 da Rabi daidai Suka karasa kofar gidan Mamy. gaba daya Kasa fitowa Sukai daga motar domin ji Suke kamar andaura musu dutse Akansu, bangare guda kowanne Zuciyarshi bugawa take ba kadan ba. Tunani kowannesu keyi Cikin Ranshi. Kusan mintuna20 Suka dauka Ahaka...wayar yazeed datayi kara itace ta dawo dasu daga Zancen Zucinsu. duba wayar yayi yabude motar yana kallon feenah Muje ko. Bata tanka mishi ba tafita ya Rufe motar Suka Shiga. Jin parlon dasukai da hayaniya ya tabbatar musu dacewa parlon Cike yake da Mutane. Sallama Sukai gaba daya Hankalin yan parlon yadawo kansu Masha Allah kawai Suke fadi ganin yanda feenah da yazeed Suka jero kai Ka Rantse Kace masoya ne. da gudu Mubeen da Mubeena Sukai kan feenah Suna Oyoyo. Rungumesu itama tayi yayin data jasu Suka karasa parlon. kallon Kausar da leemah tayi Murmushi taga sunayi. Ikon Allah feenah ta furta Aranta kodan Oyoyo din Nan babu,idan Kausar Ciki yahata tashi Leemah fa? Tabe baki Tayi takoma gefe ta Zauna yayin data Shiga gaishe da mutanen parlon. Lallai taron babba ne kenan wannan yawan mutane haka yazeed ya furta Aranshi. Kusan duk familyn bangaren mutanin biyu ne Xaune. inno na hango kusa da innah nafisa ta yola, kusa dasu wata tsohowace, nagane ta Mahaifiyar mumyn feenah ce. Bangare guda Mamy,mumy,Umma da Hajiyar Kausar Su nagani Zaune. Dan nesa dasu Naga dad,Abba da Alhji Suleiman mijin Umma. ( karku manta Alhji Sulaiman tare Suka taso su3 da Abban yazeed da dad din feenah, kuma dad da Abba duk A karkashin Baban Alhaji Sulaiman Suke aiki, wanda mahaifine wajen mumyn feenah. Alhjii Sulaiman Wa ne Awajen mum) Nazir, yusuf Suma duk Suna Wajen. Bayan gaishe gaishe Kakan feenah yafara magana Alhji Ibrahim kenan. Naji dadin kasancewata Acikinku gaba daya. Nayi murna da Allah ya Nuna mun Auren yaranku. Inno kece silar hada Wannan Auren Allah yasaka miki da Alkairi Duniya da lahira. Sanan yusufa kaima inamaka addu'a Allah ya biyaka tunda kaine ka fara daura foundation, Allah yabaka Zaman lfy da iyalinka yabaka Zuri"a dayyiba. Amin Yusuf yafada wanda kanshi ya daure Cikin Ranshi yake tunanin, Ni yaushe na hada Auren yazeed da balaraba, feenah da waye ma Oho? Maganar da kaka yacigaba ta katseshi. Nazeer da Leemah Allah yasama Aurenku Albarka yakareku da Sharrin Shedan,Allah yabaku Zuri'a dayyiba. Amin duk yan wajen Suka fada. Kallon yazeed kaka yayi yazeed Ina jajanta maka Kan Abinda yafaru dakai game da yarinyar nan Mufeeda Allah yakara tsare manaku Aduk Inda kuke, Sannan kacigaba da addu'. insha Allah Kaka ngd Allah yakara girma. Amin yaron kirki. Juyawa kaka yayi wajen feenah. Jikata idan Abu yasameki wanda farin ciki ne wajen iyayenki kekuma Awajenki kila yazama Abin bakin Ciki Sabida yarinta, Wani mataki Zaki dauka Akai?? Shiru Feenah tadanyi daga bisani tafara magana. Kaka farin Cikin iyayena shine nawa, bana tunanin Zasu iya yimun Abinda zai cutar dani dan haka idan Nasamu kaina a irin haka Zan fadi ""Alhmdllh Ala kullin hal"" domin komai Nasan Allah ke yinshi. Masha Allah kawai yan wajen Suka furta. Kaka Murmushi yayi Nazeer in kaine yazakayi? ?kaka Nima yanda feenah ta fada haka Xanyi. Kausar in kece yazakiyi? Kaka nima ina bayan feenah. Yazeed in kaine fa?? Hakan Zanyi kaka. Toh Alhmdllh Alhji Umar yabama yaron Alhji Ahmad Auren yarshi domin farin cikine Awajensu, Sanan Auren ya kullune Sanadiyar yusuf da inno. Allah yamuku Albarka yasama Aurenku Albarka yakarama Rayuwarku Albarka yakuma baku Zuri'a masu Albarka yazeed da feenah. gaba daya yan wajen idan kacire inno dad Abba da innah nafisa Sauran duk kansu daurewa yayi Amma daka gansu Zaka gane farin Cikin dake dauke a face dinsu. tashi yazeed yayi yakoma kusa da yusuf da gaske feenah matata ce? Murmushi yusuf yayi daga bakin da baya karya kaji maganar ai. tsalle yayi yakoma wajen inno kakata da gaske feenah kikasa aka aura mun? Juyar dakai inno tayi kamar batasan me yake fada ba. Tashi yayi yakoma kusa da mamy. Mamy feenah matata ce? Shafa kanshi Mamy tayi Nima yanzu naji Son Allah yayi Albarka karike matarka da Amana. Kwantar da kanshi yayi kan Cinyar Mamy yana Saukar da Ajiyar Zuciya wanda besan fassararta ba. Nasiha kowa yashiga musu idan wannan yayi wannan yayi da haka har Suka Rufe taron da addu'a. Ganin tun lokacin da Akai mgn Feenah batai motse ba yasa Leemah magana. besty bakice komai ba.kamar jira dama take atanka mata take tashiga ihu. Mum Ni Wlh banason Auren Nan, banason yazeed Shima dazun yafadamun baya Sona,dan Allah dad kusa yasakeni, ni Wlh banasonshi bana kaunarshi bazan iya Zama da yazeed Amatsayin mijin Aureba kutaimakeni. Afusace mum ta karasa wajen feenah mari ta dauramata a face dinta takara daga hannu....mamy ta riketa haba hafsat feenah ai tawuce duka, kibi Ahankali. kamo hannun Mamy Feenah tayi Mamy dan girman Allah kisa yazeed ya sakeni. Tsawa dad yabuga mata feenah Xan Saba miki idan natashi. Kabi Ahankali Alhji faruk Abba yafada. tashi feenah tayi Afusace zata fita Saidai ko kofa bata kaiba jire ya kwasheta tangal tangal tayi kadan yarage takai kasa yazeed daya karaso ya tareta. ganin idonta ya kafe yasashi kwala ihu. Inno mamy na Rasa Feenah Wayyo Allah. Gaba daya Sukayo kansu A rikice. Maza Nazeer muje Asiviti. Ku kaita Sama Yusuf ya dubata mamy ta fada. Kasa daukarta yazeed yayi saifaman kuka yake kamar yaro.ganin haka yasa Nazeer daukanta yayi Sama da ita,binshi yazeed yayi yana hurama feenah iska a face dinta. dakin Mamy Nazir yakaita duk sukabi bayanshi.





Akofa inno ta dakatar dasu kumu koma kasa ba yanda Zasu dubata da taron mutane haka. Sauka duk Sukayi dakin yarage yusuf da yazeed Kawai. dubata yusuf keyi yazeed banda Surutai babu Abinda yake. Dan Allah feenah karkimun haka kitashi ko bakyasona muyi Rayuwar Aure dan Allah kada kibari Na rasaki Akaro na2. dan Allah malan kafita kabarni nayi aikina tunda bakada Amfani,tace batasonka ko dole ne? Haba yusuf Kasan inason feenah kabarni Anan banajin Zan iya Rabuwa da ita. Murmushi yusuf yayi Ayanzu koh? Kamance sanda Nake binka Alalama kake Zuba tsiyarka? Kamance yanda kake wulakanci gaban yarinyar Nan? Tayaya kake tunanin feenah Zata soka bayan Ada ita ka tsana fiye da kowa kuma kabari tasan haka? Yusuf mubar wannan Xancen ya huce, tayaya feenah Xata fahimceni? daga kafada yusuf yayi I don't know. Pls yusuf. ka kyaleni Yazeed kazo kanatamun kuka haba, hope bakamance Mai kafadamun a madina ba lokacin da Kausar tayi Rashin Lfy? Haba yusuf mubar duk wannan yanzu. Ok mubarshi tashi mutafi Xata farka lfy Insha Allah. Yunwa ce Kawai da yawan tunani. tausayinta yazeed yaji matuka tunowa da tunjiya bataci Abinci ba.kai Gaskiya ban kyauta ba Ashe Kaina na cuta. Katashi muje angon balaraba. Katafi ni ina Nan. fita yusuf yayi yana murmushi. Komawa yayi kusa da ita yana kara kallonta Wani irin farin ciki yaji wai Feenah tazama mallakina, da Wani Abu Zan Sakama inno da yusuf Allah yabiyasu kawai. bayan Wasu Awanni Mamy tashigo dakin daidai Sanda yazeed Ke kokarin kai bakinshi kan face din feenah. Sallama tayi da Sauri yazeed yadago kauda kai mamy tayi kamar bata ganshi ba. Bata tashiba har yanzu? Eh Mamy. Kayi Sallah kuwa? Nayi Anan mamy. Juyawa mamy tayi zata fita taji sha2shekar kukan feenah. Da Sauri ta juyo Tayo wajensu.



Page...77



Sannu my daughter Mamy ta fada yayin data rike hannayen feenah. Hawaye ne kawai ke Sauka Kan fuskan feenah, ido Rufe tafara magana. Mamy banason yazeed dan Allah kusa yasakeni pls. Runtse ido yazeed dake wajen yayi har Cikin Ranshi bayajin dadin yanda feenah ke furta kalmar kiyayya Akanshi. Murmushi Kawai Mamy keyi kara damke Hannun feenah tayi Kiyi hakuri feenah Ki kwantar da Hankalinki, Babu wanda Zai miki Abinda bakyaso, Abinda nakeso dake yanzu kicire komai kisake jikinki Ni Zansan Abinyi kinji koh. Kada Kai feenah tayi Alaman ta gamsu. Yawwa yar Albarka yanzu me kike So nakawo miki kici. Mamy Ni banason komai. feenah bakici komai ba tun jiya fa yazeed dake gefe ya fada. Kallonshi tayi ta watsa mishi harara ta kauda Kai. dole Zakici inhar kinason Nasa baki Amaganar Nan Mamy ta fada yayin data tashi tabar dakin. tana fita yazeed yadawo kusa da feenah ya Zauna. feenah me Namiki haka dayasa kika tsanene?? Kauda kai feenah tayi gefe Alamar batason maganar. ba Abind yakamata kiyi b kenan feenah kamata yayi muhada Kai wajen yima iyayenmu biyayya, Sanin kankine nima idan bayanzu ba Bansan ke na aura Amatsayin mata ba, ni inada wacce Nake So,Abu daya Nakeso dake kidaure muhadu musaka iyayenmu farin Ciki,lokaci kadan ne Saina Sawwake miki ki Aura wanda kike So. Hawayen da feenah take makalewa Sune Suka Shiga bin face dinta. Kallonshi tayi Cikin kuka tafara Magana, yazeed tunda kaima Kasan baka Sona kaje yanzu kasanar masu Zaka Sakeni dan Allah, Ni Wlh bazan iya Zama dakai Amatsayin miji ba. Runtse ido yazeed yayi Sabida kalaman feenah. bangare guda yanda take kukan ba karamin jinshi yake Arai ba, Karfin Hali kawai yake Ayanzu yandama yasamu tafara kulashi yadanji dadi. feenah idan Nayi haka kamar Na nuna musu basu isa dani b Kenan. Kawai tunda nafada miki Zan Rabu dake Ahankali ki kwantar da Hankalinki. Yaushe Zaka Rabu dani??? Bansa time ba Amma Zaman kankanin lokaci Zakiyi agidana. Wani irin Murmushi feenah tayi wanda yasa yazeed tabbatar da feenah batasonshi ko kadan. Cije baki yayi yafita daga dakin. Karo yaci da yusuf dake kofar dakin. Kama hannushi yusuf yayi Sukabar Wajen. Haba Yazeed wannan wace irin Rayuwa ka daukarma kanka? Ka tabbata Zaka iya Cika Alkawarin daka daukarmata na rabuwa da ita? Menene Aibu Dan kazauna Ka fahimtar da ita kuskuren dakayi Abaya,kakuma fahimtar da ita irin Son dakake Mata Ayanzu! Kasani koma Hakan yasa ta fahimceka tasoka kugina Rayuwarku Kamar kowasu ma'aurata? Me yasa kayi haka yazeed? Why? Why? Cikin karfin Hali yazeed yafara magana, domin Shikadai yasan yanda yakejii idonshi gaba daya yakoma Kamar gauta. Yusuf Na tabbatar Ayanda feenah ke nuna kiyayyarta gareni bazata taba Sauraron Abinda Zan fada mata ba, kawai Zansaka iyayena farin Ciki Ayanzu, kuma Zan Saki feenah kamar yanda ta bukata daga baya, Na Amince koda Son feenah Zai kasheni Saina faranta Ranta da Abinda tafi So. Haka kaga yadace dakai koh yazeed? Inabaka Shawara karka daukarma kanka Alkawarin Abinda bazaka iya Sauke Shi ba! dafa Kafadar yusuf yazeed yayi I promise to you yusuf Zan Aikata Abinda Feenah keso nan da dan lokaci kadan. Hmmm yusuf yafada kenan Wani Auren Zakayi? Nop Nahakura da kowace mace Zanyi Rayuwata ni kadai. Tabe baki yusuf Yayi tunda Haka Mazon Allah S. A.W. Ya koyar damu Saika bada himma. daga haka yabar wajen. dafe kai yazeed yayi lokacin daya Zube Akasa Gaba daya Zuciyarshi wani irin tafasa takeyi bayajin dadin komai. Mamy datazo Wucewa ta lura da yanda yake Zaune kan Step gaba daya taji tausayin dan nata ya Rufeta. dawowa tayi Zuwa wajenshi ta dafashi. yazeed bekamata kana damuwa Akan irin Wannan matsalar ba, tunda dai Kasan bakason feenah mai Zai hana kabata takardarta Ayanzu domin kuhutama Zuciyoyinku, tunda bamu isa daku ba. da Sauri yazeed ya juyo yana kallon mamy kukan dakecinshi ne yashiga Rairawa. kanshi Mamy ta daura kan cinyarta tana maikara tausayawa dan nata. Shafa bayanshi kawai take dan batada bakin bashi hakuri Azatonta duk dan Shima bayason Auren ne yake haka. Saida yayi mai isarsa kafin yadago mamy Abaya Nayi wata irin Rayuwa Wacce bansan kanta ba, . mutane da yawa Sun tsanene Sabida Rayuwar danayi, gashi yanzu Agaban idona ana iya fadamun irin kiyayyar da Akemun. Mamy feenah Itace macen Dana faraso aduniya wacce nakejin idan narasata Zaku iya Rasani. Mamy Menene Aibuna da har feenah ke iya furtamun bata kaunata. dan Allah Mamy kifadamun halina Mara Kyau Wlh Zan gyara. Lumshe ido Mamy tayi tacigaba da Shafa bayanshi. Ya'isa my Son idan na fahimceka Kanason feenah fiye da kowace mace Ayanzu? Mamy Wlh inason feenah da ita kullun nake mafarkin mun Tara yara. Shafa kanshi Mamy tayi ka kwantar da Hankalinka Nan gaba feenah Zatayi Alfahari dakai, Ayanzu kabi komai Ahankali kacigaba da addu"a Wata jarabawace Allah ke jaraftarka da ita. Mamy yanzu menene yakamata Nayi game da feenah? addu'a Itace kan gaba kakuma Rinka Sake Mata kana kyautata mata hade damata Nasiha. Ngd mamy Allah yakara miki kwanciyar Hankali. Amin yarona Allah yabaka farin Cikin ka. tashi Mamy tayi ta nufa dakin da feenah take fira taga Sunayi da Leemah da Kausar Suna dariya kamar ba'itace tagama bori dazu ba. Murmushi kawai mamy tayi ta juya tabar wajen Cikin Ranta take fadin feenah bazatayi wuyar Sakkowaba insha Allah. Misalin karfe8 yusuf yaja Kausar Suka tafi. dakin ya rage Leemah da feenah inda Suka Cigaba da firarsu.duk dacewa yawancin firan vewuce Kan yanda Akayi Shagalin bikinsu ba. Leemah ce takara dacewa Wai Ashe duk Abin Nan brother na kika Aura bamu Saniba. bata Rai feenah tayi ai Wlh danasan Shine tuni da ban Amince andaura Mun Aure dashi ba. Murmushi Leemah tayi tunda kuwa Anriga andaura Sai hakuri ba. Hmmm Zanyi nadan lokaci ba. Magana Leemah Zatayi Mamy data Shigo ta katseta. ...Leemah Nazir yace Kije kutafi fa. bata Rai Leemah tayi Mamy Wlh bangaji da Zaman gidan ba. Ai Saiki Zauna lokacin dakika gaji Saiki fito Mamy tafada yayin data bar dakin. yamutsa fuska Leemah tayi ta tashi besty yaushe ke Zaku tafi?? Mtswww Ni ina nan. dariya leemah tayi tabi Hanyar waje kice gidan Mamy Zakuci naku Amarcin kenan. dariya feenah itama tayi wanda yasa Leemah kallonta da mamaki. Lfy kuwa???? dariya feenah takarayi Wannan tafiyan taki Ai dole tasa mutane dariya. bata fuska Leemah tayi tacigaba da tafiyanta har tabar dakin. da karfi feenah ta furta Zankiraki naji dalilin Wannan tafiya haka.





My daughter Wannan dariya duk namiye haka?? Mamy Wlh tafiyan da Leemah keyi yaban dariya. Murmushi kawai Mamy tayi tabar maganar. Kitashi kutafi gida dare nayi. Mamy gidanwa kuma?? Gidan yazeed! Mamy Ni Bazan bishiba Anan Zan Zauna. Kinsan dai Namiki Alkawari koh? Kibi mijinki ni zansan Abinyi Nan gaba. Mamy Idan nabishi wulakanci Zairinka mun Wlh. Bazai miki ba feenah Namishi fada, Sannan Zai Bari kicigaba da tafiya Aikinki lokacin da Leemah Zatacigaba da Xuwa. Turo baki feenah tayi Mamy kifada mishi baruwanshi dani kada yarinka kulani. Zanfada mishi,Zaidai dan rinka miki mgn kadan kinsan gaba ba Kyau. kinji koh? Eh Mamy. Yawwa my feenah yanzu kishirya kutafi, kafin Nan Ki kira mum Awaya kibata hakuri kinga tayi fishi da yawa.toh mamy ita meyasa ta Amince na aura yazeed? Aafa feenah Hafsat batasaniba. Shikenan feenah tafada lokacin data tashi. Nasiha mamy tadan kara mata Asiyasance tare da hadamata Wasu magani kamar yanda tamawa Leemah. Amsa kawai feenah tayi tamawa mamy Sallama. A parlo tasamu yazeed Zaune. turo baki tayi oya. tashi yayi yamawa inno Sallama Suka fita.



Page....78



ATAIKAICE



Bayan Sati biyu Leemah da Angonta Nazir Sun kara Shakuwa da juna. kulawa ta musamman Suke bamawa junansu, Nazeer ko kadan bayason Aikata Abinda Zai batama Amaryarshi Rai. bangaren Leemah itama tana kare duk wani Abun data San Zai batama Angonta Rai. Zuwa yanzu dukta aje wata kunya Agefe dagewa take wajen faranta ran mijinta musamman da Abinda ta fuskanta yafi Faranta Ranshi. Wajen Kwalliya,tsafta,kwarewa wajen girki da Nuna bajinta Aduk lokacin daya bukaceta, Dan haka Suke Soyayyarsu Son Ransu Zamansu gwanin Sha'awa. Cikin lokacin Leemah ta Ziyarci Kausar da feenah duk dacewa Kusan koda yaushe Suna tare A waya. bangaren Kausar ma Soyayyarsu kara karfi take Akoda yaushe ita da yusuf dinta. Tare Suke Rainon Cikinsu inda Kausar Zatayita Xuba mishi Shagwaba yana biye mata. Kausar Lokacin data Samu labarin yazeed ya fasa Aurenta komawa Mahaukaciyar karfi da yaji tayi. Musamman dataji Cewa yazeed feenah ya Aura! Ranar Su khady Sunga hauka dan gaba daya hanasu Sukuni tayi. Tun washe garin Ranar dataji ta kara bazama wajen bokaye duk dacewa duk wata kadara data tara na yazeed yanzu babu Amma bata fasa Rantan Kudin mutane dan ganin ta kwace yazeed ba. Saidai dayake Ance Allah ba Azzalumin bawa bane duk wajen bokan dataje Kai tsaye yake fadamata bazai iya Aiki kan yazeed ba,karshe wajen bokan dayamata Aiki afarko takoma Saidai Sanda ta isa gaba daya kasa gane wajen tayi har 3days tana bulayi ganin bazata Samu Nasaraba yasa tahakura. duk wanda yasan Mufeeda ada idan ya ganta Ayanzu Zaiyi tsammanin mahaukaciya ce, Su Seemah dake tare da ita Suma yanzu ba kasafe sukacika biye mata ba. Mufeeda va karamin son yazeed ta kamu dashi ba wanda duk lokacin datayi yunkurin Xuwa wajenshi Saita tuna da labarin da Akabata nacewa yazeed yace duk sanda ya hadu da ita Saiya illata ta Dan haka take Hakura tayi Zamanta. Khady itama wani Alhaji tasamu wanda Suka Shirya yin Aure nan da Sati daya mai Zuwa duk dacewa khady batabar Halinta na lesbian ba Saidai Shi Alhajin betaba gane hakan ba domin bata taba nunaHalinta gabanshi. Mr yazeed da Amaryarshi feenah Zamansu Suke irin Zaman da Akecema ko inkula. Tun Ranar dasuka dawo daga gidan Mamy feenah tafita harkarshi! Koda yaushe tana daki batacika fitowa lokacin dayake gida ba, idan tafito Kausar ce tazo mata dan ita Ke yawan Zuwa Sai kuwa idan yunwa taji Zatafito tayi Abincinta daidai Cikinta taci ta koshi ta tashi. duk wani Hanya data San Zata hadata da yazeed batabi Acewarta Zaman daki yafi mata kan tafito taga yazeed Amatsayin mijinta Suna Zaune gida daya. Yanzuma Zaman da take kawai dan mumynta tayi fishi d itane daga lokacin data daina fishi da ita zata koma gida Acewarta. Tun lokacin da yazeed yalura feenah ganinshi ne batasonyi Shima yadaina Shiga part dinta dan dama duk lokacin daya Shiga da fada Suke Rabuwa. Saidai ya Rasa yanda Akai Zuciyarshi takasa hakura da feenah duk yanda yakai ga fishi da irin wulakacin da take mishi nadan lokaci ne, gaba daya kuma A kullum kara mishi sonta Akeyi, lokacin daya gama yarda da Cewa Zuciyarshi bazata taba Rabuwa da feenah ba yasa Yahura yacigaba da Lallashin kanshi, tunaninshi Ayanzu bewuce yazaiyi yasa feenah taso Shi ba.



yau takama Ranar Monday Ayaune kuma Amaren Sukagama Cinye hutun Amarcinsu, domin Ayau Zasu Koma bakin Aikinsu. Karfe7 daidai tafito daure da towel da Alama Wanka tayi. gaban mirro ta Zauna lokacin data gama goge Ruwan dake jikinta. Saida tagama Shafeshafenta kafin ta jawo wayarta dake gefe. Call....bugu3 Aka daga: daga daya bangaren Naji muryar Leemah nafadin hello besty Good Morning. Morning feenah ta fada Cikin muryar da bata fita Sosai. besty Bakijin dadi ne? Am Normal Leemah Kafin kitafi kibiyo ta nan mutafi tare. Zuwa Ina feenah? Hospital mana! Meyasa Zan biyo bayan yazeed Zai kaiki? Ni nafada miki Shi Zaikaini pls kizo kidaukeni Nidai. Uhumm besty bakida dama Ni mijina yanzu yasaukeni gashi yatafi bare nace yazo ya daukeki. Oh My God meyasa baki kirani ba before kitafi? Ai ba lallai Saida izininki Zani Aiki ba feenah duk kiyi kigama Abinki daga Sanda kika Samu wacce ta Aure miki miji Zaki Aje duk wasu makaman yaki dakika dauka ma kanki. Kuma......dan Allah Leemah kiyi Shiru ba maganar dana kiraki muyi kenan ba, ni banida Wani mijin dazanyi kishi Akanshi dan wata ta Aureshi! Dan haka ya Auri mata dubu beshafeni ba Wlh. dayake ba'a Auren mata dubu Ki kwantar da Hankalinki Uku din nan Zai kara Soon. Mtswww feenah Taja tsaki lokacin data kashe wayar. Numbern Kausar tayi dialling tana dagawa ta Sheda mata tazo ta dauketa. feenah Allah ya yaye miki Abinda ke damunki, duk Naji firarku da Leemah kuma mazajenmu ba bayi bane dazasuzo daukan mace da mijinta....magana feenah Zatai taji kausar ta kashe Phone din. Cije lips dinta tayi daga bisani taja tsaki, Aikin banza ta fada da karfi Sun Wani hademun Kai kan wannan MAN din. Cigaba da taje gashinta tayi lokaci guda takarasa Shirinta tafito. Zaune yake a parlon yanasaka takalmi da Alama Shiri yagama Na tafiya aiki. Cikin takun kasaita tafito face dinta adaure kamar irin baby's din nan da aka musu tilas din Zuwa Skul. Aje handbag din dake hannunta tayi tanufa kitchen. dago kanshi yayi jin Wani fitinannen kamshin dakeson batar mishi da hankali, ganin bega kowaba yasashi Zaro ido lokaci guda ya Sauke Ajiyar Zuciya ganin jakar feenah data Aje. Haka kawai yaji bazai iya tafiya besata a idonshi ba, farar daya Wani tunani ya fado mishi! Ina Zataje da jaka haka? Hospital Zuciyarshi tabashi Amsa. Chaf yafada Akasan Zuciyarshi. Yau Zanga karshen girman Kai irin na yarinyar nan, tana nufin bazata fadamun zata fara Zuwa Aiki ba? Waye ma Zai kaita ne? yau Xanga karshen Rashin kunya yazeed yafada lokacin dayayi wani irin Murmushi. tsaye take a kitchen din tana Zance da Zuciyarta, ni miye Xan dafa mai Sauki nayi late wlh Allah yasama Nasamu keke'napep Awaje. Let me eat this ta fada lokaci data dauka Ayaba guda daya, barewa tayi taci Sai Wani drink data Sha tafita daga kitchen din. lumshe ido yayi lokacin daya kalli beautiful face dinta, masha Allah yafada Cikin Ranshi yana Murmushi. Karar bude door din parlon yaji yasa ya waiga. Lallai yarinyar nan batada hankali Taxi Zata hau She's mean? Hade fuska yayi yakoma ainayin yazeed din da. Ke ina Zaki yazeed yafada Cikin Wata irin murya Mai kama da bacin Rai. Arazane ta waigo dan ita harta gama zagayenta bataga kowa Cikin parlon ba. dafe kirji tayi ta waigo ganin yazeed yasata bata fuska. Kawani bani tsoro wajen Aiki Zani mana. Wa kika tambaya? Sainace maka Zanfita? karfa kamanta ni bazamanka Nake ba dan basonka Nake ba, kuma Ni bance Ka kainiba bare kace....Zooo Nan yazeed yafada Cikin daga murya! Kallonshi tayi Akaron farko ganin idonshi ya Chanza gashi ba Alamar wasa yasata tsorata. Amma saita dake Nayi late kabari idan nadawo tunda kai bakada Alamar tafiya,mai yuwuwa Mufeeda din Bazata Hospital dinka yau ba Shiyasa. Wata irin iska yazeed ya furzar lokaci daya yakara daka mata tsawa Zo nan nafada miki. kafa tasa Zata fita dan Zuwa yanzu ta tsorata da yanayinshi. Taku daya yayi yakamota Ciki yadawo da ita kan kujera yazauna inda yashake wuyan Rigarta, Riketa kawai yayi yarasa mai Zaimata ya huce haushinta. dan Allah bro Yazeed kayi hakuri wuyana Xan mutu. Runtse ido yayi yanajin yanda take kuka Saidai yakasa Sakinta! Wayyo mum Zai kasheni Wlh dama bayasona kawai dan yarinka dukana ya Aureni, Saida nafada muku Amma kuka Aura minshi Wayyo yaya Nazeer Za'a kashe maka ni! Yazeed dan girman Allah ka kasheni na huta Nasan dama kiyayyar dakakemun tafi haka.....



Sakin wuyanta yayi lokaci guda yajawota tafada jikinshi..bro yazeed kayi hakuri bazan karaba nafada maka.....bakinshi yakai daidai nata kissing dinta yafara Azafafe lokacin daya kama lips dinta. Kissing dinta yake Sosai iya karfinshi banda Sauke Ajiyar Zuciya babu Abinda yakeyi. feenah Hawaye kawai take Dan gaba daya takasa tureshi Ga wani irin radadi da lips dinta Sukeyi kamar Zasu Cire, gashi gaba daya a takure take Kan kujeran dasuke. Ringing wayan yazeed tafara Wanda Ita ta dawo dashi daga inda ya lulaaaa. Sauka yayi kan kujeran, yakoma gefe yana Sauke Ajiyar Zuciya. daker yasamu yadaga kiran dake kara Shigowa wayar. Yazeed inata kira baka dauka ba why? Sorry Yusuf. Uhum yakamata kafito haka 8:30 dan bakufi Kowa Son Zaman gida ba. Yanzu Zanzo kaina ke Ciwo yusuf. Hakane muryarkama ta Nuna Hakan, Amma tunda Ansamu Akasi kaje jinya tare d phone dinka Saika fito katawo Aiki. Gaganin iskanci yusuf keson mishi yasa yakashe wayar. Juyawa yayi ya kalli feenah dake kwance har yanzu kan kujeran Runtse da idonta....Saiyanzu yaji haushin kanshi, me yasa Na yarfa kaina bayan Hukunta ta yakamata nayi? mtsww yaja tsaki Akasan Zuciyarshi. Kara kallonta yayi Sai yanzu ya lura hatta rigan dake jikinta Saida ta yage. Oh god me Nayi mata haka tausayinta yaji farar daya. da Ker yasamu yatashi Rike da mararshi yayi dakinshi. Wanka yayi yafito Still tana wajen daya barta. Karasawa yayi wajen kujeran ya Zauna gefenta. feenah! feenah! Ganin batada niyar amsawa yasa wata dabara ta fado mishi. Ouk tunda So kike nakara bari na......da Sauri ta tashi tana jije lips pls ni kamaidani gidanmu. Waike bakya gajiya da korafi wato punishment din nan be miki ba?? turo baki feenah tayi Cikin Ranta tana fadin punishment ko iskanci ba. Wace Matar Aure kika taba ganin tafita b izini mijinta? ganin bada wasa yake maganar ba yasata yin kasa d murya, kayi hakuri. Cije lips yazeed yayi haka kikaga Ana Zaman Aure agidanku, 5days kenan bansaki a idona ba, baki damu da kizo kigaidani ba, baki damu da kula dani ba, Cina, Shana wannan itace tarbiyar gidanku? Kifa Sani Aure ba Abun wasa bane koda ace bakisan waye niba yazama dole kimun wa'inan Abun Dana lissafa Amatsayina na mijinki feenah. Kina tunanin bakya kyautatamun Ahaka zancika Alkwarin danamiki na Rabuwa dake? Idan har kinason Zaman lfy dakuma son barin gidan nan yazama dole daga yau kizama kowace irin Matar Aure. Cina, Shana, tsaftacemun muhalli, hadamum Ruwan Wanka da Sauran Abinda kika Sani,idanma baki saniba ga kawayenki nan kitambayesu. Muddin kika Kula wa'Inna nikuma Xan cikamiki burin barinki da gaggawa. Idan kuma Zaman gidana kika Zaba ki karya doka daya daga wainnan kiyi kallo. Sannan ba Rashin kunya idan kikaimun Abinda yafi nayanzu Zan miki. Maganar Xuwa Aiki kibari Xuwa gobe idan nakawo miki wasu uniform din.yazeed Yana kaiwa nan bejira cewartaba yatashi yabar gidan. Yana fita feenah ta hada Kai da quiwa tashiga raira kukanta. Sam inno bataimun Adalciba data hadani da yazeed Nasan Abinda yafi hakama duk Zai iyamun tunda dama baya kaunata. Wani Sabon kukan tasaki yayinda Cikin Ranta sake sake kawai takeyi.





*I really really appreciate the direct messages,tags,Comments, likes,Call and prayers?????? Showered n us by family and friends....the joy of been loved and Cared by people you barely knw is also Over whelming.....thank you So Very much for rejoicing me lover's. My baby Name is fatima* (farha)??????????????



Page.....79



Saida tayi kukanta mai isarta Kafin ta tashi takoma dakinta. gaba daya kasa Zama tayi kewaye dakin kawai take tana kara tunano maganganun yazeed dayayi mata dazun, bangare guda Radadin da takeji a lips dinta ya hanata Sukuni. Hawayen da take makalewa Shine yacigaba da Zuba kan fuskanta wani irin daci takejin Zuciyarta namata. Wannan wani irin adalci kenan iyayena Sukaimun? Su Rasa mijin dazasu Hadani Aure dashi Sai yazeed wanda Sunfi kowa Sanin bana jituwa dashi! Wani irin Zama Zanyi da yazeed wanda ganinshi ma banason inayi? Kai nikam inno bataimun adalci ba datasa Aka hadani da wannan Azzalumin yazeed din mai girman Kai da fariyar tsiya. Yanzu ya Aureni Dan wata manufa tashi ta dabance ni nasan hakan, Lallai dole Nasan matakin dazan dauka na Rabuwa da yazeed Cikin lokacin Nan Kafin ya maidama iyayena gawata. dafe kai tayi ganin tunanin Zaimata yawa yasa tayanke Shawaran kiran mum dinta Awaya, wasu Sabbin hawayen ne Suka wanke mata fuska tunowa da mum fishi take da ita duk dan Akan yazeed. Kai Subhanallah wannan wace irin kaddarace tasameni Zama da wanda ban taba tunanin Hakan ba? Inama da Ace dan kauyen nan na aura da Zuciyata bataimun Zafi kamar yanda Nakeji Ayanzu ba. Kallon Agogo tayi lokacin data gama tunanin daya zamanmata dole, ganin har karfe1 yasa ta tashi tashiga gyaran gidan kamar yanda yazeed ya Sanar da ita, Tana kammalawa tashiga kitchen domin daura Abinci. Mema Zan dafa yanzu ne?? Mtswww ni Wlh an hadani da Aiki insha Allah lokaci kadan ne Zaka gane kuranka. Shawaran da Zuciyarta ta bata na dafa white rise and Stew ta dauka. Nan da Nan tashirya Kayan hadinta gaban gas. Cikin minti40 tagama Shirya komai kan dining table, turaren wuta ta kunnah nan da nan gidan ya gauraye da kamshi mai dadi! Saida ta tabbatar tagama Shirya komai tanufa dakinta, badroom tashige daret Danyin Wanka. Bata dau wani lokaci mai yawa wajen Shirya kanta baa. Atamfa ta dauka tasa wanda dinkin ya Zauna tsam jikinta bawani make-up tayi ba Saidai tashafe jikinta da mayuka Masu kamshi hade da turare. wayarta ta dauka tafara Chat Dan yadebe mata kewa. 2:30 daidai yazeed yayi parking motarshi Cikin Harabar gidan. tun daga Harabar gidan kakejin wani irin daddadan kamshi na tashi lumshe ido yazeed Yayi Cikin Ranshi yana fadin Kamshin wani gida har nan. fitowa yayi inda Leemah dake dayan bangaren ta fito tana fadin Wow wannan kamshi haka, daidai Sanda yusuf yayi parking din motarshi fitowa Sukayi atare shida Kausar mushiga Ciki yazeed yafada inda yayi gaba Suna binshi Abaya. Sallama Sukai bakowa parlon dan haka yazeed yayi Ciki dan kiran feenah. dakinshi yafara Shiga Wani irin daddadan kamshi yayi arba dashi, Wow yafada Cikin Ranshi domin kamshi na daya daga Abinda yazeed yafiso, karasawa yayi Cikin dakin, mamaki yashigayi ganin komai a gyare hatta kayan dazai Saka Aje Suke a gefe. Murmushin jin dadi yayi ganin feenah taji maganar dayayi mata. Wani irin farin Ciki yaji Cikin Ranshi hade da kara Son feenah, ko bakomai tafara jin magana ta dasannu Zansamu Soyayyarta insha Allah. tunowa dayayi Yabar Su yusuf Zaune yasa yashiga toilet da Sauri Watsa Ruwa yayi A gurguje yafito, bayan yagoge jikinshi kayan da feenah ta Ajemai ya dauka yasa yayin daya kara feshe jikinshi da turare. fita yayi Zuwa Room din Feenah Cike da Nishadi Cikin Ranshi. Yana Xuwa daidai room din ya daure fuska bayanzu yakamata nafara sake mata fuska ba yafada Cikin Ranshi. Tura dakin yayi hade da Sallama yashiga Ciki.



Kwance take Kan makeken bed dinta Rike da phone dinta,hanunta daya fillown data daura kan Cikinta ta Zagaye dashi. Hausa novels group tashiga daidai lokacin da Aka tura Cigaban book din da take jira, dan Haka batawani ji Shigowar Yazeed ba bare Sallamar dayayi Akasan makoshi. tsayawa yayi Chak yana kallon yanda Murmushi ke bayyana kan fuskanta da Alama tanajin dadin karatun da takeyi.... Alhmdllh ya Allah dakabani kyakyawar Mata kamar feenah Ubangiji Kasamata Sona koda bekai irin Son danake mata ba Cikin Zuciyarta. Lumshe ido yazeed Yayi lokacin daya kalli yanda lips dinta yayi jaaa Sosai, Oh God meyasa nayi kissing dinta da Zafi haka? Laifi tamaka dayar Zuciyarshi tabashi Amsa. Jitayi Kamar mutum na kallonta dan Haka ta dago idonta daidai Sanda yazeed ya kalleta, ido biyu Sukai da karfe tasaki ihu yayin data kara Shigar da kanta Cikin bargo. Wayyo Mumy Aljani....Wayyo yazeed dan Allah kazo Aljani Agidanka. Ihu tarinkayi tana kiran Su leemah dasu dad. dariyama Abin yaba yazeed wannan tacika tsoro, Sosa kai yayi tunowa dashima yataba jin irin wannan tsoron. Karasawa yayi gaban bed din yana kokarin janye blanket din data Rufa,Kara kankameshi tayi tana ihu Wayyo mun dita. Is O.k. feenah nine yazeed bude idonki. Ahankali tashiga Cire bargon harta janye ganin da gaske yazeed din ne yasata yamutsa fuska. Shine Ko Sallama bakayi ba! daure fuska yazeed yayi kinachan kina Shashanci yaushe zakisan nashigo. Turo baki feenah tayi gaba. idan baki daina turamun baki ba Saina karasa Cireshi, ina dan kwalinki kuma? Ni idan nasa kaina Ciwo yake. Kallonta yayi d mamaki dama bazakirasa Aljanu ba wannan fitsarar taki, daga yau yana daya daga Cikin dokokina Kirinka Saka dankwali. Shiru tayi batai magana ba. Bakiji ba kenan. "Najifa" Oya Su leemah najiranki a parlo kuma kisaki Ranki kada Su dauka ko Wani Abun naimiki. Tashi tayi da Sauri jin su feenah sunzo, tana kaiwa kofa tafara magana Zan iya cemusu dukana kakeyi kullum Sugayama mamy Kasan dai Saura idan mamy taji. Me kikace Zo nan. bata saurareshi ba takarasa parlon da Sauri, tun daga nesa take fadin my baby's Leemah da kausar. dariya duk Sukayi lokacin dasuka jiyo muryarta. Karasawa tayi Suka Rungume juna ita da Leemah, kallon Kausar Tayi Sannu Maman Twins. kiga twins a Cikinki dariya Suka kwashe dashi daidai Sanda yazeed yakaraso wajen. Jita yanda take dariya da friends dinta kamar ba feenah ba. yaya yusuf ina yini? Lfy qalau feenar yazeed kun shanyamu kafin kufito. Murmushi feenah tayi Wlh kuwa yashiga yanata faman yimun surutu befadamun kunzo ba Sai yanzu. bro Yazeed din ke Surutu feenah? Lallai Leemah bakisan brother dinki parrot bane? dan rainin wayo yanzukuma yafito yana shama mutane kamshi Yusuf yafada yana kallon yazeed. Shikuwa gaba daya mamakin feenah Rufeshi yayi wannan yarinyar Sai nayi maganinta yafada Cikin Ranshi. fira Suka Rinkayi gaba dayansu bazaka taba cewa Akwai Rashin jutuwa tsakanin feenah da yazeed ba Ayanda Suke Zaune. Saida Captain Nazir yakaraso Suka nufa dinning dan Cin Abinci. feenah ce tayi Svn dinsu gaba daya Sunaci Suna santin girkinta, banda yazeed da duk lokacin daya fuskanci feenah na kallonshi saiya yamutsa fuska Alamar Abincin be mishi ba.Cikin Zuciyarshi kuwa fadi yake banda Abincin Mamy betaba cin Abinci mai dadin wannan ba. Suna kammalawa feenah da Leemah Suka kwashe kayan Saida Suka wanke kafin su fito daga kitchen din. dakin feenah Suka wuce su3 Sukabar mazan a parlo. feenah yanzu dakice mawa yazeed yakaiki Hospital kin gwammace kiki Zuwa gaba daya? Kafin feenah tayi magana Leemah tarigata. Hmmm kausar baki fahimce komai ba kenan? Aa Leemah fesamun. Ai feenah a gabanmu ne kawai take Cika baki saiyanzu nagano Rashin zuwanta Aiki, kawo kunnenki kiji....dariya Kausar da leemah Sukai Shiyasa Naga lips dinta yayi jaaa Ashe yau nasafe Akai. Aeh mana kuma baki lura da fahimtar junan dasukai Ayau ba? Naso na fahimta tun daga kan wannan Abinci mai dadi haka, dama dai Mu ake rufewa kuma mun gano. feenah tunda ta fuskanci Abinda Suke magana Akai tayi Shiru Acewarta koda tayi musu bayani bazasu gane ba,garama tayidr Shiru yafi. Haka Kausar da leemah Sukayita tsokanarta tanaji karshe firarsu Sukasha Sosai. Saida Sukayi Sallah Mazajensu Suka kwashesu Zuwa gida.har Zuwa Harabar gidan feenah da yazeed Suka rakasu. Suna fita yazeed ya kunna motarshi Shima yabar gidan. Ganin yabar gidan yasa feenah takoma parlon ta Xauna, TV ta kunnah tacigaba da kallon ta Anan.



Misali karfe8 yashigo gidan. parlo ya tarar da feenah kan kujera kwance tana bacci Rungume da fillow. Wannan Karan wata karamar pink din Vest ce jikinta Sai wani Shot jins iya quiwanta tayi pakin gashinta da reborn pink Colour. Masha Allah yazeed yafada ganin irin dressing din dayake matukar so yau Shi matar dayake kauna tayi. idonshi yakara kaiwa kan beautiful face dinta,idanonta Alumshe inda take Saukar da Ajiyar Zuciya Ahankaki, She's so beautiful yazeed yafada Akasan lips dinshi, karasawa yayi kusa da ita ya Ajeyi laidan dake hanunshi gefe, hura mata iska yashigayi Ahankali Dan ta tashi. ganin ko motsi batayi yasa yakai face dinshi saitin nata feenah yashiga kiran Sunanta Cikin Sanyin murya. Kara juyawa feenah tayi da Alama baccine Sosai a idonta, kara matseta yazeed Yayi lokacin da idonshi Suka Sauka kan Mararta data bayyana. Tsintar kanshi yayi da daura hanunshi daidai inda Riganta ta daga Sunkuyar da kanshi yayi adaidai Wajen,Wani irin kamshi yaji yaziyarci hancinshi Wow ko'ina najikinta kamshi yake yazeed yafada Cikin Ranshi, Shafa mararta yarinkayi Ahankali Yana lumshe ido, tsintar kanshi yayi Awani irin yanayi dan Haka yafara kai hanunshi Kan kirjinta ,Ajiyar Zuciya yasauke da karfe lokacin dayaji hand dinshi Saman manyan brest dinta. Nan da nan yazeed yaji Wani irin feeling besan lokacin daya daga Vest din jikin feenah ba. Subhanallah ya furta ganin na shanunta A bayyane dama feenah nada manyan brest haka? Hannu Na Rawa yashiga Wasa dasu yanda yakeso. Cikin bacci feenah takejinta Cikin wani irin yanayi. Tun tana tunanin mafarki take Har ta tabbatar dacewa a gaskene ta kejin wannan Abun. Azatonta Kamar Yanda Sha'awa ke tashin mata lokaci Xuwa lokaci yauma hakan ne,dan haka tarinka Cije lips dinta Stile idonta Arufe Suke. Jin Abin na Mata yawa,ga wani irin nauyi datakeji Ajikinta yasa tafara bude Ido Ahankali. Ido biyu Sukayi da yazeed wanda gaba daya yafita hayyacinshi idonshi yayi jajir kamar Wanda yadade yana kuka. Zaro ido feenah tayi lokacin data fahimci ba Riga jikinta. Zamowa tashigayi daga Kan kujeran dan Allah yazeed kabari banaso. Kasa Amsa mata yayi Saima biyota kasan dayayi,Hannu tasa takare kirjinta tanaja da baya. taku daya yazeed yayi yakamota badai bakyajin Magana ba,Ina Abincina? Wlh gashichan na daura Maka kan dining table. Ok ni sa'anki ne dazun kikemun Rashin kunya? kayi hakuri Bazan karaba. Me yahanaki Saka brezia? Sabida bacci Xanyi. Anan kike bacci daman? Aa bansan Sanda nafara ba. Babu Wani Nan daman Abinda kikeso ayi miki Kenan yasa kikazo Nan. Wayyo ni Wlh ba haka bane. Shitttt yazeed yafada lokacin daya daura hannunshi kan lebenshi. Shiru feenah tayi Sai shashshekar kukan da takeyi. Jawota yayi kan jikinshi yayinda yacigaba da Shafa kanta. bacci Xanyi. Kiyi Anan. Rigata. Kiyi Ahaka. juya baya feenah tayi tana Kara jin haushin yazeed cikin Ranta. Saikace Anfada mishi ni irin mufeeda ce, Azuciya tayi maganar batasan Sanda tafito ba. tunda kinfi Mufeeda kwarewa bari nagani yazeed yafada lokacin daya juyo d Ita. Cigaba yayi d Wasa d kirjinta......yazeed kayi hakuri karkamun haka,Kada kamance Xamanmu bamai daurewa bane pls kabari ni banason.......hanata karasawa yayi lokacin daya hade bakinsu waje daya kissing dinta yafara Sosai, Wanda yasa gaba daya jikin feenah yin Sanyi...kasa hanashi tayi,ganin da yazeed yayi tanajin dadin yanayin yasa yakara chanza salo wanda Hakan yasa feenah Harta dan fara biye mishi. gaba daya Sun fita hayyacinsu har Zuwa Wani dan lokaci da feenah tafara girgizama yazeed kai Alamar kada yacigaba. Tunanin yazeed yayi na gara yabari lokacin data Amince ya Shigeta, gefe yakoma yana Sauke Ajiyar Zuciya. feenah kuwa take wani bacci yayi gaba da ita. Saida yazeed yayi mintuna Ahaka kafin yasamu natsuwa daukan feenah yayi yamaidata kan kujeran yayi room dinshi. Wanka yayi yafito d niyar tashin feenah tayi Wanka Saidai yanakai hanunshi Kan jikinta yaji Wani irin Zafi. Zazzabi yafada Ahankali,nida ba Abinda nayi mata, wannan yarinyar Raguwace. daukanta yayi daret dakinshi ya wuce da ita, toilet yashiga ta'ita yana Ajeta tafara kuka. Menene kuma? Kafita Xanyi da kaina.ware hannuwa yazeed yayi yafita yabarta. Saida taci kukanta kafin tayi wankan towel din dake Rataye ta daura tafito. Kofa tayi da Sauri zatabar dakin, Raguwa ni mezan miki Kuma yanzu? Ki fita Ahankali. fita tayi yabita da drugs da Ruwa. tana Shiga tasaka Sleeping drs ta kwanta. Jin anturo kofar yasa ta tashi da Sauri. Me yakawo miki Zazzabi? Ulser feenah taba yazeed amsa ataikaice. Murmushi yayi yaciro Allura da Sirinji.Me Zakamun? Zan dinbi blood dinki dan natabbatar da ulcer din. Ni banaso. Kinaso namiki Abin da bakyaso? da Sauri ta girgiza kai. Ok bari na'iba jininki. Mikamishi Hannu tayi ya diba yabar dakin.